• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe 10 Da Bashin IMF Ya Yi Wa Katutu

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
IMF
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Lamuni ta Duniya (IMF) na taka muhimmiyar rawa wajen bayar da tallafi da taimako ga kasashen da suke fuskantar matsalolin tattalin arziki. Amma bashin IMF na iya zama matsala ga kasashen da suka karba musamman ga tattalin arzikinsu saboda tsauraran ka’idoji da hukumar kan gindaya wa kasashen da suke karbar basukan musammnan kasashen yankin Afirika inda ake fama da matsanancin talauci.

Mujallar ‘Business Insider Africa’ ta binciko tare da kawo muku kasashe 10 na Afirika da suka fi kowace kasa dakon bashin IMF.

  • An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi
  • CITAD Ta Horar Da Matasa 40 Kan Fasaha A Kano

Yawancin kasashen da suke rungumar basukan IMF suna yi ne yayin da suka shiga matsalar karayar tattalin arziki, basukan ya kan taimaka musu wajen rage radadin da matsalar tattalin arzikin ke haifarwa.

Basukan ya kan taimaka wa kasashen tafiyar da harkokinsu har sai abubuwa sun daidata, haka kuma basukan yana taimakawa wajen daga mutuncin kasashe a idon duniya, yadda kasa ta yi kokarin biyan basukan yana taimakwa wajen kara samun wasu tallafi daga cibiyon bayar da tallafi na duniya.

A nan kuma mun kawo muku kasashe Afirka 10 da suka fi kawacce kasa yawan bashi daga IMF kamar yadda hukumar ta wallafa a shafinta na intane a ranar 6 ga watan Disamba 2023.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

Kasashen sun hada da 1. Masar da ke da bashin Dala 11,968,321,674 2. Angola mai bashin Dala 3,153,816,667. 3. Afirika ta Kudu nada bashin Dala 2,669,800,000. 4. Côte d’Iboire nada bashin Dala 2,117,559,620 5. Kenya nada bashin Dala 2,058,982,100, 6. Nijeriya na dakon bashin Dala 1,840,875,000 7. Ghana Dala 1,644,377,000 8. Morocco Dala 1,499,800,000 9. Jaumhoriyyar Kongo, Dala 1,294,500,000 sai kuma na 10. Tunisia da ake bi Dala 1,259,139,338.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bankin DuniyaFOCAC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shari’ar Fintiri Da Binani: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Sanya Ranar Yanke Hukunci

Next Post

Tsohon Shugaban APC Abdullahi Adamu Ya Yi Ritaya Daga Shiga Harkokin Siyasa

Related

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

23 hours ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

1 week ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

2 weeks ago
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma
Tattalin Arziki

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

2 weeks ago
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta
Tattalin Arziki

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

2 weeks ago
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

3 weeks ago
Next Post
Abdullahi Adamu Ya Yi Murabus A Matsayin Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa

Tsohon Shugaban APC Abdullahi Adamu Ya Yi Ritaya Daga Shiga Harkokin Siyasa

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
IMF

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.