• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Idan kana matukar son cin zabe a Nijeriya ba sai ka rika sauya sheka daga wannan jam’iyyar zuwa wancen. Babu wanda ya taba yin haka kuma ya cin zabe a Nijeriya tun lokacin da Turawan mulkin mallaka suka hada yankunan kasar nan a 1914.

Za a iya yin haka a matakin yanki da jiha, musamman a yankin da ke da dimbin kabilu. Amma a tarayya, mutum zai iya shan kasa idan ya yi hakan.

  • Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano
  • Zanga-zangar Karin Kudin Wuta: Gwamnati Ta Shelanta Matakin Da Za Ta Dauka

Wadanda suke biyayya ga jam’iyyunsu ne kadai suka iya lashe zaben shugaban kasa ko na Firiminista a Nijeriya. Jam’iyyunku na iya shiga yin kwance ta hadewa da wata jam’iyya, ko ta sauya sunanta kuma mutum ya ci gaba da zama a cikinta. Amma a lokacin da ka bar jam’iyyaka ka kuma wata, mutane su ma za su bar ka.

Ko mai zai faru a cikin jam’iyyarka, ka zauna domin a warware lamarin. Ka tabbatar da kanka a can. Ka kasance mai gwagwarmaya wajen daga darajar jam’iyyarka. Idan har ba z aka iya jagorantar jam’iyyarka wajen warware matsaloli ba, to ba za ka iya shawo kan ra’ayin masu jefa kuri’a ba kan kabilanci na tunanin za ka iya fitar da kasa daga matsaloli.

Tafawa Balewa ya kasance dan jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba. Shagari dan jam’iyyar National Party of Nigeria, wanda ta koma jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba.

Labarai Masu Nasaba

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

Obasanjo da Yar’adua da Jonathan dukkaninsu sun kasance ‘ya’yan jam’iyyar PDP. Ba su taba canza jam’iyya ba.

Buhari ya kasance dan jam’iyyar APP, wacce daga baya aka sauya mata suna zuwa ANPP. Daga karshe jam’iyyar ta rarrabu, kuma Buhari ya kasance a jam’iyyar CPC, a 2013, jam’iyyar ta hade da sauran jam’iyyu wanda aka samu jam’iyyar APC.

Tinubu ya kasance dan jam’iyyar SDP, wanda Abacha ya rushe a 1993. Bayan haka, ya taimaka wajen kafa jam’iyyar AD, wanda ta hade da sauran jam’iyyu aka samu ACN a 2006. ACN ta hade da sauran jam’iyyu aka samu jam’iyyar APC a 2013.

Ya kamata ‘yan siyasan Nijeriya su dauki darashi da abun da ya faru a baya. Mafi kyan hasashe a yi da abin da ya gabata. Daga yanzu zuwa 2027, duk dan siyasan da ya bar jam’iyyarsa zuwa wata jam’iyya ba tare da an yi hadaka ba, to yana taba wa kansa lokaci da kudinsa ne idan har ya tsaya takarar shugaban kasa.

Duk kasar da ke kokarin samun daidaiton siyasa ba za ta iya samun shugaba da yake faman samun hankalinsa da na daidaituwar siyasa ba.

Kasar da ke mafa da gwagwarmayar siyasa ba za ta iya da shugaban da shi ma yana fama da lafiyar kwakwalwarsa da kuma daidaiton siyasarsa.

Abun takaici a Nijeriya shi ne, ka bar jam’iyyarka a gwagwarmayar neman shugaban kasa, sannan ka zama dan takara na wata jam’iyya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Sauya ShekaSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Wani Mutum A Bayelsa

Next Post

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Related

Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC
Tambarin Dimokuradiyya

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

6 days ago
‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

1 week ago
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Idan Kana Son Tarwatsa PDP, To Ka Dawo Da Peter Obi – Wike

1 week ago
ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro
Tambarin Dimokuradiyya

ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro

2 weeks ago
katin zabe
Tambarin Dimokuradiyya

INEC Ta Bayyana Damuwarta Kan Katunan Zabe 360,000 Da Ba A Karba Ba A Kano

2 weeks ago
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi
Tambarin Dimokuradiyya

Shugabannin PDP Sun Shiga Dimuwa Yayin Da APC Ke Zawarcin Wasu Gwamnoninsu

2 weeks ago
Next Post
Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.