• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 

by CGTN Hausa
1 year ago
Sin

A ‘yan kwanakin baya, Lai Ching-te, mutumin da ya yiwa kansa lakabi da wai “Mai aikin ‘yantar da Taiwan”, ya zama jagoran yankin Taiwan. Kuma a jawabinsa na kama aiki, ya yi shelar cewa, wai yankin Taiwan na samun ‘yancin kai, inda ya yada jita-jitar cewa, babban yankin Sin ya yi barazanar soja, biyowa bayan yunkurin ware yankin Taiwan daga kasar Sin, ta hanyar amfani da karfin wasu sassan ketare, da kuma karfin soja. 

A sa’i daya kuma, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, ya taya Lai Ching-te murnar kama aiki, inda Amurka ta tura wakilinta don halartar bikin rantsuwarsa. Matakin dai ya kasance wani sabon wasan kwaikwayo ne da wasu ‘yan siyasar Amurka, da na yankin Taiwan suka gudanar, inda suka zauna a inuwa guda. Sai dai duk da haka, ba za a iya keta ka’idar “Kasar Sin daya tak a duniya” ba, wadda kasashen duniya ke bi.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Xi Ya Taya Zababben Shugaban Chadi Mahamat Deby Murna

Manazarta sun nuna cewa, Lai Ching-te, ya fadi duk abin da yake so a cikin jawabinsa ne, sakamakon samun amincewar Amurka, duk da cewa Amurka ba ta da karfin gwiwa kansa a tsawon lokaci, amma tana son gabatar da ra’ayin samun ‘yancin kan Taiwan daga bakinsa, don jiran martanin da kasar Sin za ta mayar.

Baya ga hakan, ‘yan siyasar Amurka suna yunkurin neman amincewa daga masu kada kuri’u bisa batun Taiwan, duba da cewa, bana za a yi babban zabe a Amurka.

Batun Taiwan, harkokin cikin gidan kasar Sin ne, wanda ya kasance muradi mai tushe na kasar, kuma tushen siyasa na huldar kasashen Sin da Amurka, kana jan-layi ne na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka.

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

A watan Nuwamban bara, yayin ganawar shugabannin kasashen biyu a San Francisco, shugaban Amurka ya yi alkawarin kin amincewa da goyon bayan ware Taiwan daga kasar Sin, kuma a watan Afrilu na bana, yayin tattaunawar shugabannin biyu ta wayar tarho, bangaren Amurka ya nanata manufar “kasar Sin daya tak a duniya”. Amma daga bisani Amurka na yin fuska biyu, kuma ta yi amai ta lashe.

Yanzu haka, babban yankin kasar Sin na jan ragamar bunkasuwar huldar babban yankin da yankin Taiwan, yana kuma da aniyya, da karfin kiyaye zaman lafiya, da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, da ma kiyaye ikon mulkin kasar da cikakkun yankunan ta. Ba shakka, kasar Sin za ta samu dunkulewa, kuma ba wanda zai hana ta cimma wannan baru. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace
Daga Birnin Sin

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Next Post
Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

LABARAI MASU NASABA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

November 1, 2025
An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Yadda Gwamnatin Tarayya Ta Dakile Yaɗuwar Ɓarkewar Cutar Dabbobi A Jihar Jigawa

November 1, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu

Jerin Gwarazan Taurarinmu

November 1, 2025
CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.