• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Aikin Hajjin 2024: Saudiyya Ta Karrama Jihar Sakkwato Da Babbar Lambar Yabo

by Abubakar Abba
11 months ago
in Labarai
0
Aikin Hajjin 2024: Saudiyya Ta Karrama Jihar Sakkwato Da Babbar Lambar Yabo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mahukuntan kasar Saudiyya sun karrama gwamnatin Jihar Sakkwato da babbar lambar yabo bisa yadda gwamnatin jihar ta samu nasarar gudanar da ayyukan aikin hajji na 2024 da aka kammala.

Shugaban hukumar jin dadin alhazai Jihar Sakkwato, Aliyu Musa ne ya mika lambar yabon ga Gwamnan Jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, a gidan gwamnatin jihar.

  • Shugaban Zanzibar Ta Tanzania: Ba Za Iya Raba Ci Gaban Afirka Da Sin Ba
  • DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC Kan Zanga-zangar Yunwa

Musa ya shaida wa gwamnan cewa, Saudiyya ta karrama gwamnatin jihar da babbar lambar yabon ne saboda yadda tun da farko, gwamnatin jihar ta yi gagarumin shiri wajen kula jin dadi da walwalar alhazanta aikin hajjin bana da aka kammala.

A jawabinsa a lokacin da ya karbi babbar lambar yabon, Gwamna Aliyu, ya jinjina wa jami’an hukumar na jihar, bisa namijin kokarin da suka yi har ta kai ga gwamnatin jihar ta samun nasara a lokacin gudanar da aikin hajjin bana.

“Ina yi maku godiya bisa wannan namijin kokarin da kuka yi a lokacin gudanar da ayyukan hajjin bana, tabbas abin yabawa ne matuka.”

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

A cewarsa, ciyar da alhazan jihar da gwamnatin jihar ta yi a Saudiyya a lokacin aikin hajjin bana, ba za a iya kwatantawa da na wasu jihohin ba, saboda haka, ku ci gaba da yin aiki mai kyau.

Kazalika, Aliyu ya bai wa hukumar tabbacin cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da tallafa wa hukumar domin ta ci gaba da samun nansara a aikin hajji da ke tafe.

Tun da farko a jawabinsa, shugaban hukumar ya gode wa gwamnan bisa bai wa hukumar dukkan wani goyon baya da ta bukata domin ta gudanar da aikin hajji a cikin nasara.

Shugaban ya kuma bai wa gwamnan tabbacin cewa shi da jami’ansa za su ci gaba da yin aiki tukuru, musamman domin su sauke nauyin da aka dora masu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Aikin Hajjin 2024KarramawaSakkwatoSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Lallai A Hukunta WaÉ—anda Suka Kai Mamaya Ofishin NLC – TUC

Next Post

Ganduje Ya BuÆ™aci A HaÉ—a Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a

Related

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

13 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

14 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

21 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

21 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da ÆŠansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

1 day ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

1 day ago
Next Post
Ganduje Ya BuÆ™aci A HaÉ—a Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a

Ganduje Ya Buƙaci A Haɗa Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari'a

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala ÆŠaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.