• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Haifar Da Karancin Man Fetur A Nijeriya

by Bello Hamza
11 months ago
in Tattalin Arziki
0
Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Haifar Da Karancin Man Fetur A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Dillalan Man Fetur ta kasa ta bayyana cewa, karacin man fetur da ake fuskanta a ‘yan tsakanin nan ya faru ne sakamakon dakatar da dakon man da aka yi saboda kaucewa asara a sanadiyar zanga zangar tsafar rayuwa da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Jihohi da dama ciki har da babban birnin tarayya sun fuskanci karancin mai abin da ya haifar da layukan ababben hawa a gidajen man feutur a tsakanin mako biyu zuwa uku da suka wuce, inda hukumar NNPCL ta dora alhakin a kan wasu matsaloli da za a iya shawo kansu ba tare da wahala ba.

  • Kwale-Kwale Ya Kife Da Fasinjoji 20 A Jigawa
  • DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC Kan Zanga-zangar Yunwa

Yayin da kamfanin NNPCL da masu ruwa da tsaki suka hada hannu don kawo karshen matsalar sai kuma ga zanga-zangar tsadar rayuwa da aka fara ranar Alhamis 1 ga watan Agusta ya sake dagula lamarin har ya haifar da layukan motoci a gidajen mai a wasu jihohin.

Jami’in watsa labarai na kasa na kungiyar masu dakon man fetur, Chif Chinedu Ukadike, ya bayyana cewa, an ba gidajen mai shawarar su kulle gidajen man ne domin a kaucewa asarar dukiya.

Ya kara da cewa, motocin dakon mai da dama ba su yi dakon mai ba a ranar farko da rana ta biyu ta zang- zangar, wanda hakan ne ya kawo cikas yadda ake aikewa da man fetur din abin da kuma ya haifar da karancinsa a sassan kasa.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

“Duk da cewa, shugaban kungiyar, Abubakar Maigandi, ya nemi dillalenmai su ci gaba da harkokinsu amma jami’an tsaro ne da kansu suka bukaci mu dakata saboda yadda lamarin tsaron ta fara tabarbarewa sakamakon zanga-zangar” in ji shi.

A halin yanzu jihohi da dama suna fuskantar karancin man fetur, sun kuma hada da Legas, Abuja, Katsina, da Delta, kamar yadda wakilanmu suka ruwaito mana a ranar Litinin.

Duk da zanga-zangar da ta mamaye sassan kasa, ‘yan bunburutu na ci gaba da cin karensu babu babbaka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DilallaiKarancin Man FeturZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanin Abinci Na BUA Ya Samu Ribar Naira Biliyan 130 A Wata Shida Na 2024

Next Post

An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

Related

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

4 days ago
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

4 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 month ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 months ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 months ago
Next Post
An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.