• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takaitaccen Nazari A Kan Noman Nau’o’in Abinci 7

by Abubakar Abba and Sulaiman
11 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Waiwaye Game Da Shirin “Kauyuka Dubu Goma” Da Daidaita Yanayin Kauyukan Kasar Sin

•Yadda manoma suke aiki a cikin gonakin kauyen Cailu

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Allah ya albarkanci Nijeriya da lokuta biyu na yin noma, wato lokacin rani da kuma damina; wanda a lokacin damina kamar yadda aka saba, ana fara samun ruwan sama ne daga watan Afrilu zuwa na Oktoba.

 

Hakan, na bai wa manoma damar yin shuka tare da girbe nau’ikan amfanin gonan da suka shuka.

  • An Samar Da Naira Biliyan 2.5 Don Bunkasa Ma’adanai A Nijeriya
  • Zaben Shugabanni: Sabon Rikici Ya Kunno Kai A PDP

Manyan amfanin gonar da aka fi nomawa a kakar damina sun hada da; Masara, Shinkafa, Kubewa, Kankana, Tumatir, Tattasai da kuma Rogo.

 

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

1- Masara: Ta kasance daya daga cikin manyan amfanin gona a Nijeriya da ake nomawa a lokacin rani, wadda kuma ake sarrafawa zuwa nau’ikan abinci daban-daban.

Ya fi kyau a shuka Irinta daga watan Afirilu zuwa na Mayu, duba da cewa lokacin ne a ake fara samun mamakon ruwan sama.

Yana da kyau a sani cewa, Masara na bukatar ingantacciyar kasar noma mai kyau tare da danshi mai yawa; sannan dole ne a kula da cire mata Ciyawa, domin ta samu ta girma cikin sauri.

2- Shinkafa: Ita ma na daya daga cikin manyan amfanin gona a Nijeriya, wadda ake shuka Irinta da damina; ana kuma sarrafa nau’ikan abinci ir-iri da ita. Kazalika, ya fi dacewa a shuka Irinta daga watan Afrilu zuwa na Yuli, musamman ganin cewa; a lokacin ne ake samun ruwan sama mai yawan gaske.

Haka zalika, Shinkafa na bukatar a yi mata gyaran gona kafin a shuka Irinta tare da cire mata Ciyawa, don ta samu damar girma da sauri.

3- Kubewa: Ita ma na daya daga cikin kayan lambun da ake nomawa da damina, sannan kuma tana dauke da sinadarin da ke gina jikin Dan’adam.

Kazalika, ta fi dacewa a shuka Irinta daga watan Afrilu zuwa na Yuli; duba da cewa a cikin wadannan watanni ne aka fi samun mamakon ruwan sama.

Har wa yau kuma, tana bukatar kasar noma mai kyau tare da yawan cire mata Ciyawa; don a samu ta yi girma da wuri.

4 Kankana: Ita ma a Nijeriya, ana bukatar a shuka Irinta a lokacin damina; kamar yadda aka sani ne kuma tana dauke da sinadarin da ke gina jikin Dan’adam, ana kuma sarrafa ta zuwa nau’ika daban-daban.

Akasari, an fi shuka Irinta ne daga watan Afrilu zuwa na Mayu; sannan kuma ana bukatar a yi mata gyaran gona kafin a shuka Irinta tare da cire mata Ciyawa, don ta girma da wuri.

5- Tumatir: Yana daya daga cikin kayan lambu da ake shuka Irinsa a Nijeriya a lokacin damina, wanda kuma ya fi kyau a shuka Irinsa daga watan Afrilu zuwa na Mayu tare kuma da shuka Irinsa a kasar noma mai kyau da cira masa Ciyawa, don a samu ya girma da wuri.

6- Tattasai: Shi ma ya kasance daya daga cikin kayan lambun da ake shuka Irinsa a Nijeriya, musamman a lokacin damnina. An fi so a shuka Irinsa daga watan Afrilu zuwa na Mayu, kazalika kuma yana bukatar kasar noma mai kyau tare da danshi, sannan dole a kula da cire masa Ciyawa, domin ya girma da wuri.

7- Rogo: Shi ma ana shuka Irinsa a Nijeriya a lokacin damnina, sannan kuma ana sarrafa shi zuwa nau’ikan abinci daban-daban.

Mafi akasari, an fi bukatar a shuka Irinsa daga watan Afrilu zuwa na Yuni, kana kuma yana bukatar ingantacciyar kasar noma da kuma waje mai matukar danshi, don ya girma da wuri.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakar Da Ta Fi Dacewa Da Noman Wake A Nijeriya

Next Post

An Ceto Ɗalibai 20 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Binuwe

Related

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

1 day ago
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

1 day ago
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

2 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

2 weeks ago
Next Post
An Ceto Ɗalibai 20 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Binuwe

An Ceto Ɗalibai 20 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Binuwe

LABARAI MASU NASABA

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Sin Da Myanmar Da Thailand Za Su Fatattaki Zambar Da Ake Yi Ta Hanyoyin Sadarwar Waya

Sin Da Myanmar Da Thailand Za Su Fatattaki Zambar Da Ake Yi Ta Hanyoyin Sadarwar Waya

July 6, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

July 6, 2025
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

July 6, 2025
Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

July 6, 2025
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.