• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
LONDON, ENGLAND - AUGUST 07: Manager Patrick Vieira of Crystal Palace looks on during the  Pre-Season Friendly between Crystal Palace and at Selhurst Park on August 7, 2021 in London, England. (Photo by Sebastian Frej/MB Media/Getty Images)

LONDON, ENGLAND - AUGUST 07: Manager Patrick Vieira of Crystal Palace looks on during the Pre-Season Friendly between Crystal Palace and at Selhurst Park on August 7, 2021 in London, England. (Photo by Sebastian Frej/MB Media/Getty Images)

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace Patrick Vieira, ya bayyana cewa akwai bukatar a kara tashi tsaye wurin kawar da nuna wariyar launin fata da ake yi wa ‘yan wasa a gasar ta firimiya.

Viera yana martani ne bayan da aka fitar da sanarwar cewa za’a rage dabi’ar saka gwiwa daya a kasa gabanin fara wasannin kakar bana, wata alama da ke nuna adawa da nuna wariya ta fara zuwa karshe.

  • Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani
  • “Korar Fulani A Edo: Ina Ake So Wadanda Aka Haifa A Jihar Shekara 50 Su Koma?”

An takaita hakan in ban da a manyan wasannin gasar Premier League da kuma wasannin karshe na kofin FA da kuma Carabao sai dai tsohon kyaftin din na Arsenal kuma mai horar da Crystal Palace Patrick Vieira ya ce ana wasa da muhimmancin da adawa da nuna wariyar ke da shi, domin a cewarsa abu ne da ya kamata a karfafa yi a maimakon yi masa rikon sakainar kashi ba.

”Yana da muhimmanci a ci gaba da saka kafa a kasa domin nuna adawa da nuna wariya don duk muna adawa da hakan kuma yaki ne da zai dauki tsawon lokaci ana yi a don haka dole mu ci gaba da saka gwuiwa a kasa,” in ji Vieira.

A watan Fabrairun shekara ta 2021 ne dan wasan gaban Crystal Palace Wilfried Zaha ya daina dabi’ar saka gwiwa a kasa, inda ya kafa hujja da cewa yin hakan bai sauya komai ba domin har yanzu da dama daga cikinsu na fuskantar wariyar launin fata.

LABARAI MASU NASABA

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

An samo dabi’ar ne daga wani dan wasan kwallon zari rugar Amurka Colin Kaepernick a ranar 1 ga watan Satumban shekara ta 2016, don nuna adawa da wariyar launin fata da cin zarafin da ‘yan sanda ke yi wa bakake a kasarsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?
Wasanni

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray
Wasanni

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi
Wasanni

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
Next Post
An Shawarci Manoman Jihar Kaduna Su Rika Biyan Basussukan Bankuna

An Shawarci Manoman Jihar Kaduna Su Rika Biyan Basussukan Bankuna

LABARAI MASU NASABA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

November 1, 2025
An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Yadda Gwamnatin Tarayya Ta Dakile Yaɗuwar Ɓarkewar Cutar Dabbobi A Jihar Jigawa

November 1, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu

Jerin Gwarazan Taurarinmu

November 1, 2025
CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.