• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

by Ibrahim Bala
2 months ago
in Labarai
0
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum Wa Rahmatullahi Ta’ala Wa Barakatuhu.

Muna godiya ga Allah me kowa me komai daya ba mu ikon numfashi, mu ci mu sha mu kwanta mu tashi cikin yardar sa. Kamar kowane mako yau ma filin na tafe da wani batun wanda ya kamata a duba kuma a rika kulawa domin ingantuwar tarbiyya.

A yau zan yi magana ne a kan abin da ya shafi social media wato yanar gizo-gizo, da yawa daga cikin mutane ba su sani ba ko kuma an sani an danne ko ba a nemi sanin ba.

Wayar salula da ake gani ko yanar gizo-gizo tana dab da kai mu wutar jahannama saboda abubuwan da muke yadawa muna kusan fita daga addininmu na musulunci, kusan ma wasu abubuwan mutum yana yin shirka ba tare da ya sani ba.

Na farko muna kusan hada wasu mutane da ubangiji wajen kaunarsu ko wajen yabonsu, wanda kuma Allah baya son kishiya mun riga mun sani. 

Labarai Masu Nasaba

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

Mutum ka ga a social media yana ta fostin din wani sai ka ga kamar Allah yake kodawa, wannan kirarin za ka ga Allah kadai ne me shi. Za ka ga mutum ya ce “Kai ne komai nawa, ka ne gata na” da dai sauransu to, wannan kuskure ne.

 

A wani bangaren irin bayanan da muke wani za a ga batsa ce wannan abubuwan sukan yi yaho a kafafen yada labarai ko yanar gizo-gizo, wanda idan wani ya koya ko ya dauka ko ya gani shi ma ya yada to, zunubin mutum yana kanka, ya kamata mu kiyaye.

Duk abin da ka yada idan ka yada alkhairi za ka samu lada, idan ka yada sharri za ka samu sharri. Ita waya da ku ke gani ba wai bature ya yi ta kawai dan ka yada abin da ka ga dama ba.

Na farko ga zumunci sannan zamani ya zo harkar kasuwanci, za ka iya yada abubuwan da ka ke siyarwa, idan fadakarwa ne za ka fadakar, amma dai irin abubuwan da muke yadawa barkatai ‘especially’ ‘yan mata za a ga abubuwan da ake ya wuce misali.

 

Su kan fitar da tsiraici mace ta dauki hoto ta nuna duk fa wanda ya ga wannan abun to, ba zai iya aurenki ba, ya kamata mu gane babu saurayin da zai ga budurwa a social media tana nuna jikinta/ tsiraicinta ya aure ta babu, ko shi waye magana ta domin Allah, ya kamata a kiyaye musamman mata su suke haka.

Sannan su ma samarin a kiyaye domin su suke tayawa ba dan suna tayawar ba matan ba za su rika sakawa ba, dole ya zamto cewa ana jan hankali wajen a bari a daina ko ba kanwarka bace ba kila ‘yarka ce, ko ba ‘yarka bace ba kila ‘yar’uwarka ce ko ba ‘yar’uwarka ba ce ba kila ‘yar’uwar wani ce, ko ‘yar’uwar abokinka ko kanwar abokinka, irin wadannan abubuwan idan muka hana su za mu ga to, gaba ma ‘ya’yanmu da za su taso ba za su tadda su ba.

 

Amma idan tun yanzu muke da damar da zamu hana mu tsawatar mu yi wa’azi mu yi nasiha a kai ba a daina ba to, lokacin kuma da babu kai sai ka ga abun ya zo a kan ‘ya’yanka su ma suna yi in ba a lura an fadakar ba.

Dan Allah dan Annabi mu yada abubuwan da zai zamo mana na alkhairi, za mu samu alkhairi idan muka yi na sharri zai zam mana sharri, ko masu yada yabon mutane musamman a bangare na siyasa mu yi hankali mu daina sa mutane a wani bangare wanda za a ga kamar ubangiji ne wannan.

Allah ya sa mu dace .


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: PhoneSalulaWaya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Next Post

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Related

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

23 minutes ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

3 hours ago
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

5 hours ago
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

6 hours ago
Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan
Labarai

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

6 hours ago
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja
Tsaro

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

6 hours ago
Next Post
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

June 27, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

June 27, 2025
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

June 27, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

June 27, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

June 27, 2025
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

June 27, 2025
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

June 27, 2025
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

June 27, 2025
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

June 27, 2025
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.