• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A 2024 Ne Manoma Za Su Fara Shuka Sabon Irin Masara Na ‘TELA Maize’ —Farfesa Adamu

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
tela maize
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kwamitin binciken da ya samar da irin masara mai jure fari da kuma farmaki da hare-haren kwari, Farfesa Rabiu Adamu na Jami’ar Ahmadu Bello Zariya ya tabbatar wa da manoman Nijeriya cewa, a ckin watan 6 (Yuni) na shekara mai zuwa 2024 za su fara shuka irin TELA maize kamar yadda aka shirya. Ya ce, sanannun kamfanonin sayar da iri a fadin Nijeriya ne za su jagoranci sayar wa da manoma irin masarar.

Farfesa Adamu ya kara bayyana cewa, a wata biyu masu zuwa za a mika wa gwmanati cikakken halin da binciken ke ciki tare da cika dukkan ka’idojin hukuma a kan irin na TELA daga nan kuma za a mika irin ga ‘yan kasuwa don manoma su ci gaba da amfana.

  • Yaki Da Badala: Kamen Hisba Na Tayar Da Kura A Kano
  • Yadda Taron Baje Kolin CIIE Karo Na 6 A Birnin Shanghai Ya Gudana Cikin Armashi

Farfesa Adamu ya bayyana haka ne a tattaunawarsa da manema labarai a babban taron da ke gudana a kan harkar gona a halin yanzu a garin Nairobi ta kasar Kenya, ya kuma ce TELA maize zai samar da karin kashi 20 na abin da za a girba in aka kwatanta da sauran masara na yau da kulum.

tela maize
Farfesa Rabiu Adamu na Jami’ar Ahmadu Bello Zariya

“Mun yi kokari sosai, babu abin da zai dakatar da mu, muna a matakin karshe ne, muna kuma son ci gaba da bin dukkan ka’idojin da ake bukata ne. Daga karshen wata Disamba zuwa watan Janairu na shekara mai zuwa za mu cika dukkan ka’idojin da ake bukata, daga nan kuma a watan Yunin 2024 manoma za su fara shuka irin su kuma ci gaba da cin gajiyar amfanin shi a karon farko a Nijeriya.

“TELA maize’ yana jure farmakin kwari yana kuma jure wa fari, noma shi zai samar da karin yabanya mai yawa, muna fatan manoma za su fara amfani da irin a tsakanin watan Mayu da Yuni na shekarar 2024.

Labarai Masu Nasaba

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

Farfesa Adamu ya kara da cewa, a kwai shirin hadin gwiwa da wasu kamfanoni masu zaman kansu don su taimaka wajen samar da karin irin don a tabbatar da wadatarsa a fadin tarayyar Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: irin shukaMasara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kyawawan Halayen Annabawa Da Ke Nuni Da Cikarsu (AS)

Next Post

Halin Da Ake Ciki Bayan Wata Hudu Da Juyin Mulkin Nijar

Related

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu
Labarai

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

2 hours ago
Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara
Labarai

Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

3 hours ago
Mai Cin Moriyar Kai Da Mai Cin Moriyar Juna
Ra'ayi Riga

Mai Cin Moriyar Kai Da Mai Cin Moriyar Juna

3 hours ago
Kar Ka Zuga Ƴan Arewa Kan Tinubu — Nabena Ya Gargaɗi Kwankwaso
Labarai

Kar Ka Zuga Ƴan Arewa Kan Tinubu — Nabena Ya Gargaɗi Kwankwaso

4 hours ago
Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

7 hours ago
NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3
Labarai

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

8 hours ago
Next Post
Nijar

Halin Da Ake Ciki Bayan Wata Hudu Da Juyin Mulkin Nijar

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

July 29, 2025
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

July 29, 2025
An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

July 29, 2025
Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

July 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

July 29, 2025
Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

July 29, 2025
Mai Cin Moriyar Kai Da Mai Cin Moriyar Juna

Mai Cin Moriyar Kai Da Mai Cin Moriyar Juna

July 29, 2025
Kar Ka Zuga Ƴan Arewa Kan Tinubu — Nabena Ya Gargaɗi Kwankwaso

Kar Ka Zuga Ƴan Arewa Kan Tinubu — Nabena Ya Gargaɗi Kwankwaso

July 29, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

July 29, 2025
NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.