• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Dace A Sani Game Da Cutar Damuwa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni
0
Abin Da Ya Dace A Sani Game Da Cutar Damuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Damuwa babbar cuta wadda ta shafi hankalin mutum tana kuma tafe da alamu uku wadanda suke nuna cewa lalle da akwai matsala, wadannan alamomin sun hada da mutum ya nuna damuwa,bakin- ciki,nuna bai damu da wasu al’amuran da suka faru a baya.Wadanda kuma ya ji dadinsu ba,ya kuma nuna gajiya cikin sauki.

Darektan kula da lafiya na Asibitin Mahaukata tarayya da ke Enugu Dokta Monday Igwe, ya bayyana sauran wasu alamun da suka hada da samun sauyi a dandano ko yayi sama ko kasa.Bacci ma ana samun canji na yin shi, kodai ya kasance ana samu kamar yadda ya dace ko kuma ba haka ba.

  • NDLEA Ta Kwace Miyagun Kwayoyi Na Biliyan 450 A Wata 22 – Buba Marwa
  • Babban Jami’in Kamfanin Max Air Ya Rasu

Hakanan ma nauyin mutum yana karuwa ko raguwa, akwai samun matsala wadda marasa lafiya da yawa, ke bayani da samun tabin hankali, mutum ya rika jin bai da gaskiya, ko ya rika ganin laifin kan shi ba gaira ba dalili.

Yace akwai yadda mutum zai rika ganin a kasa yake, bai da wata kima,ba wata tabbas, da ganin ba zai iya komai ba, babu tabbas kan abinda  zai iya faruwa a gaba, ko ya rika jin zai rika tunanin yi ma kanshi illa, ko kokarin kashe kansa, duk alamu ne na cutar damuwa.

Da yake kwatance da hukumar lafiya ta duniya Igwe yace ko wacce shekara mutane milyan suna kashe kansu, inda ya kara da bayanin cewa kashi casa’in na abubuwan da suke sa kisan kai, na da alaka da cutar damuwa. “Wannan ya nuna kenan kowanne sakan arba’in ana samun mutum yan akashe kansa, a fadin duniya.Masu aikata wannan kuma laifin daga shekara 15 zuwa 45 ne.

Labarai Masu Nasaba

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa

Igwe ya ce yadda za a kula da cutar shi ne da zarar mutum yab fa ganin wadannan  alamun sai yaga Likita ba tare da bata lokaci ba, sai a aje aga Likitan mahaukata, ko wanda yake kula da lafiyar iyali, domin bada shawarar data dace kan mataki na gaba.

“Sai dai kuma idan ana bukatar cikakkiyar kulawa akwai bukatar hada maganin da bada shawara

Da yake magana kan matakin da yafi dacewa ayi sai Likitan mahaukatan yace  akwai abubuwa da suke kawo farinciki da suka hada da  hakuri, samun cimma buri, su suka fi taimakawa wajen samun warkewa daga cutar  damuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Damuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Fara Radiyon Intanet

Next Post

Jami’an Tsaro Sun Yi Kwanton Bauna Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji 10 A Kaduna

Related

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari
Rahotonni

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

1 day ago
Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa
Rahotonni

Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa

1 week ago
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya
Rahotonni

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

1 week ago
Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda
Rahotonni

Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda

1 week ago
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

4 weeks ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

4 weeks ago
Next Post
Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci

Jami'an Tsaro Sun Yi Kwanton Bauna Sun Kashe 'Yan Fashin Daji 10 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.