• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

Dalilai 18 Masu Nuna Ilimi Yana Da Amfani Ga Kowa

by Idris Aliyu Daudawa
2 months ago
in Ilimi
0
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abinda ya sa ilimi yake da muhimmanci ga yara? Idan duk yara a kasashen da suke daga cikin ‘yan Rabbana ka wadatamu za su iya karatu da rubu kafin su kammala makaranta, gaba dayan al’adu ko shakka babu zasu inganta.Hukumar kula da lamurran ilimi, kimiyya,da kuma al’adu ta majalisar dinkin duniya UNESCO ta kiyasta cewa mutane milyan 171 ne za a iya taimakawa.Sai dai kuma duk da haka,ilimi ba wai kawai ya kasance ma kaucewa Talauci.

Irin yadda rayuwar take ne,aikin da aka ga za a iya yi,da kuma saurn abubuwan da suke na karuwa ne.

  • Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu
  • An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

Ilimi yana da matukar amfani lokacin da ake cikin yarinta kuma ganiwar girma rayuwar data kasance nau’i- nau’i ne,lokacin da kwakwalwarsa ke girma sannu,a hankali saboda shiryawa rayuwarsa za ta kasance cikin neman nasara. Dukkan ilimin yaro yana bada dama ce ta hanyar da za’a gano wani abu da kuma yadda abin zai taimaka wajen bada dama yadda koya za a gane abubuwan da yake sha’awa a rayuwar sa.

Muhimmancin ilimi ya zarce abinda yaro zai iya koya a cikin aji tunda bayan hakan ai ma suna koyon yadda za suyi abinda za su yi da hannunsu da kuma kida, bayan haka kuma ilimi yana taimaka masu za su abinda suka gani domin su san ya yake,da kuma koyon yadda za su gyara kura- kuran da suka yi.

Yara/’yan makaranta za su fara tunani kan abubuwan da suke fatan cimma buri tun farko ba sai lokaci ya kure ba. Ilimi yana basu damar tunanin wasu burinkan da suke son cimmawa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

Karatu, rubutu,da kuma dabarun lissafi wasu dabaru ne da ake samu ta hanyar iulimi. Wadannan dabarun suna bada dama ta dogaro da kai da kuma samarwa kai aiki.

Karatu yana bude hanyar sanin ilimi da labarin duniya. Saboda mutane suna fara kasuwanci ne idan har za su iya kasafi,da kuma gane abubuwan da aka kashe a kalla.

Ilimin iya karatu da rubutu,da kuma iya samar da hanayar da za aji ra’ayoyi,hakan na kara iya dogaro da kai da kuma samun a rika jin babu wata kasala ko faduwar gaba.

Ilimi yana taimakawa mutane wajen yadda wasu daga zama Sanuwar ware.

Yin makaranta yana koyawa mutane duk wani matakin da za su dauka ya kasance mai ma’ana, wannan kuwa yana sa su shirya lamarin zama matasa,da kuma cikakken mutum, inda duk wani matakin da za’a dauka kowace rana, babba, ko karami zai kasance wani bangare ne na rayuwar su matasan.

Gwargwadon ilimin mutum gwargwadon irin kudin albashin da zai samu.Idan aka samu ilimi maiinganci sau da yawa ko mafi akasari ya kan yi sanadiyar samun aikin da za a rika biyan albashi mai tsoka,da samar da wasu dabaru da suka zama da’iman suna da muhimmanci.

Yana samar da hanyar rayuwa mai sauki, wadda babu wanda ya isa ya dauka elamarin daga wurin kai mai ilimin,. Idan muna da ilimi,wani abu ne wanda namu ne kadai,wanda hakan yana bamu damar mu tsaya da kafafunmu.

Ilimi yana koyawa mutane yadda za su yi tunani sosai har ila yau kuma a cikin tsari,bayanan kuma su yi alkalanci mai hujja ba tare da shawara da wani ba.Matsalolin da ake iya fuskanta idan an fara/ko anyi girma sunesun hada da biyan basuksukan da aka dauka lokacin makaranta,samun aikin yi,sayen gida,da kuma iaya daukar dawainiya ko nauyin iyali.Wadanda suka yi shekaru suna makaranta/karatu,irin su,suna iya yin tunani ko daukar matakai wadanda zasu taimaka masu wajen su matsalolin da aka bayyana.

Abin ya danganta ne ga irin burin da mutum yayi niyyar cimmawa, idan aka yi karatu mai zurfi sosai, yana taimakawa wanda ya yi karatun cimma dukkannin abubuwan da yasa a gabansa.

Ilimi yana kara rayuwa mai tsawo saboda nazarin da aka yi ya nuna kowace shekarar ilimi, ilimi yana kara shekara 1.7 ga mutane lokacin da suka kai shekara 35 cewar.(Lleras-Muney, 2005)

Ilimi yana da matukar muhimmanci ga ci gaban Dan Adam.

Ilimi yana taimakawa mutane su gane ko su, su wanene. Suna iya sanin kansu ta hanyar Littattafai, kwasa- kwasai, har ma da irin shawarar da kwararru.

Ilimi yana bada damar yadda mutane za su san duniya abinda ake ciki,sai kuma su wanene kusa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bunkasa Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Next Post

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Related

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

4 days ago
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato
Ilimi

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

2 weeks ago
UTME
Ilimi

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

2 weeks ago
Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50
Ilimi

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

2 weeks ago
Ƴansanda Sun Kama Ɗalibai 11 Kan Kisan Wasu Ɗalibai 2 A Kano
Ilimi

Ƴansanda Sun Kama Ɗalibai 11 Kan Kisan Wasu Ɗalibai 2 A Kano

2 weeks ago
Kwalejin Digiri Na Biyu Ta ABU Ta Ƙaddamar Da Sabbin Ɗalibai A Zariya
Ilimi

Kwalejin Digiri Na Biyu Ta ABU Ta Ƙaddamar Da Sabbin Ɗalibai A Zariya

2 weeks ago
Next Post
Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta'aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

July 30, 2025
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

July 30, 2025
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

July 30, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan Yaɗa Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan Yaɗa Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

July 30, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

July 30, 2025
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku Miƙa Wuya – Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Bindiga

July 30, 2025
Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.