• English
  • Business News
Monday, June 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

Dalilai 18 Masu Nuna Ilimi Yana Da Amfani Ga Kowa

by Idris Aliyu Daudawa
2 days ago
in Ilimi
0
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abinda ya sa ilimi yake da muhimmanci ga yara? Idan duk yara a kasashen da suke daga cikin ‘yan Rabbana ka wadatamu za su iya karatu da rubu kafin su kammala makaranta, gaba dayan al’adu ko shakka babu zasu inganta.Hukumar kula da lamurran ilimi, kimiyya,da kuma al’adu ta majalisar dinkin duniya UNESCO ta kiyasta cewa mutane milyan 171 ne za a iya taimakawa.Sai dai kuma duk da haka,ilimi ba wai kawai ya kasance ma kaucewa Talauci.

Irin yadda rayuwar take ne,aikin da aka ga za a iya yi,da kuma saurn abubuwan da suke na karuwa ne.

  • Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu
  • An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

Ilimi yana da matukar amfani lokacin da ake cikin yarinta kuma ganiwar girma rayuwar data kasance nau’i- nau’i ne,lokacin da kwakwalwarsa ke girma sannu,a hankali saboda shiryawa rayuwarsa za ta kasance cikin neman nasara. Dukkan ilimin yaro yana bada dama ce ta hanyar da za’a gano wani abu da kuma yadda abin zai taimaka wajen bada dama yadda koya za a gane abubuwan da yake sha’awa a rayuwar sa.

Muhimmancin ilimi ya zarce abinda yaro zai iya koya a cikin aji tunda bayan hakan ai ma suna koyon yadda za suyi abinda za su yi da hannunsu da kuma kida, bayan haka kuma ilimi yana taimaka masu za su abinda suka gani domin su san ya yake,da kuma koyon yadda za su gyara kura- kuran da suka yi.

Yara/’yan makaranta za su fara tunani kan abubuwan da suke fatan cimma buri tun farko ba sai lokaci ya kure ba. Ilimi yana basu damar tunanin wasu burinkan da suke son cimmawa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Karatu, rubutu,da kuma dabarun lissafi wasu dabaru ne da ake samu ta hanyar iulimi. Wadannan dabarun suna bada dama ta dogaro da kai da kuma samarwa kai aiki.

Karatu yana bude hanyar sanin ilimi da labarin duniya. Saboda mutane suna fara kasuwanci ne idan har za su iya kasafi,da kuma gane abubuwan da aka kashe a kalla.

Ilimin iya karatu da rubutu,da kuma iya samar da hanayar da za aji ra’ayoyi,hakan na kara iya dogaro da kai da kuma samun a rika jin babu wata kasala ko faduwar gaba.

Ilimi yana taimakawa mutane wajen yadda wasu daga zama Sanuwar ware.

Yin makaranta yana koyawa mutane duk wani matakin da za su dauka ya kasance mai ma’ana, wannan kuwa yana sa su shirya lamarin zama matasa,da kuma cikakken mutum, inda duk wani matakin da za’a dauka kowace rana, babba, ko karami zai kasance wani bangare ne na rayuwar su matasan.

Gwargwadon ilimin mutum gwargwadon irin kudin albashin da zai samu.Idan aka samu ilimi maiinganci sau da yawa ko mafi akasari ya kan yi sanadiyar samun aikin da za a rika biyan albashi mai tsoka,da samar da wasu dabaru da suka zama da’iman suna da muhimmanci.

Yana samar da hanyar rayuwa mai sauki, wadda babu wanda ya isa ya dauka elamarin daga wurin kai mai ilimin,. Idan muna da ilimi,wani abu ne wanda namu ne kadai,wanda hakan yana bamu damar mu tsaya da kafafunmu.

Ilimi yana koyawa mutane yadda za su yi tunani sosai har ila yau kuma a cikin tsari,bayanan kuma su yi alkalanci mai hujja ba tare da shawara da wani ba.Matsalolin da ake iya fuskanta idan an fara/ko anyi girma sunesun hada da biyan basuksukan da aka dauka lokacin makaranta,samun aikin yi,sayen gida,da kuma iaya daukar dawainiya ko nauyin iyali.Wadanda suka yi shekaru suna makaranta/karatu,irin su,suna iya yin tunani ko daukar matakai wadanda zasu taimaka masu wajen su matsalolin da aka bayyana.

Abin ya danganta ne ga irin burin da mutum yayi niyyar cimmawa, idan aka yi karatu mai zurfi sosai, yana taimakawa wanda ya yi karatun cimma dukkannin abubuwan da yasa a gabansa.

Ilimi yana kara rayuwa mai tsawo saboda nazarin da aka yi ya nuna kowace shekarar ilimi, ilimi yana kara shekara 1.7 ga mutane lokacin da suka kai shekara 35 cewar.(Lleras-Muney, 2005)

Ilimi yana da matukar muhimmanci ga ci gaban Dan Adam.

Ilimi yana taimakawa mutane su gane ko su, su wanene. Suna iya sanin kansu ta hanyar Littattafai, kwasa- kwasai, har ma da irin shawarar da kwararru.

Ilimi yana bada damar yadda mutane za su san duniya abinda ake ciki,sai kuma su wanene kusa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bunkasa Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Next Post

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

13 hours ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

1 day ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

1 day ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

4 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

1 week ago
Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
Ilimi

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

1 week ago
Next Post
Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta'aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

June 1, 2025
Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

June 1, 2025
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

June 1, 2025
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

June 1, 2025
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

June 1, 2025
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

June 1, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.