• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Nijeriya Da Kasar Brazil Suka Kulla Yarjejeniyar Kasuwaci Ta Dala Biliyan 1.1

by Abubakar Abba
6 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Nijeriya Da Kasar Brazil Suka Kulla Yarjejeniyar Kasuwaci Ta Dala Biliyan 1.1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya da kasar Brazil, sun rattaba hannun yarjejeniyar kasuwaci data kai ta dalar biliyan 1.1

Aun rattaba hannun ne, a karkashin aikin  GIP wanda zai tabbatar da an dauki matakan samar da wadataccen abinci a fadin kasar nan.

Wannan na kunshe ne, a cikin sanarwar da mataiki na musamman a bangaren kayada labarai da samar da bayanai a ofishin mataimakin shugaban kasa Stanley Nkwocha ya fitar a ranar Litinin .

Sanawar ta ce, aikin zai kuma taimaka wajen bunkasa aikin noma da kara karfafa vangaren zuba hannun jari na masana’antu, masu zaman kansu a kasar.

  • Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
  • Nijeriya Da Brazil Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kasuwanci Ta Dala Biliyan 1

An faro sanya hannun yarjejeniyar kashi na farko ta dala biliyan 1.1 a 2018, inda kuma kashi na biyu na yarjejeniyar da ta kai ta dala biliyan  4.3 da kuma ta dala biliyan 2.5  wadda ta kassance, ta  JBS aka rattaba hannun ta, a Brazil, a yayin ziyarar aiki da shugaba Bola Tinubu ya kai kasar, a 2024, wacce kuma a akalla ta kai ta dala biliyan 8.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

A jawabinsa a wajen ratabbta hannun yarjejeniyar Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima, ya alakanta ratabbta hannun kashi na farko na  GIP a matsayin ci gaba da kokarin da Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na kara samar da wadataccen abinci a kasar.

Rattaba hannun wadda ta gudana a Fadar Shugaban kasa da ke , Abuja, Shettima ya sanar da cewa, yarjejeniyar ta GIP za ta taimakwa waje kara havaka tattalin azikin kasar da kuma maidowa da masu son zuba hannun jari a tattalin arzikin kasar, kwarin guiwa.

Kazalika, Shettima ya ci gaba da cewa,  yarjejeniyar ta GIP, ta yi daidai da tsare-tsare da kuma shirye-shiyen Gwamnatin Shugaba kasa Bola Tinubu, musamman duba da cewa, za ta taimaka wajen hada kanannan manoma da sauran masu sayen kayan amfanin gona a kasar.

Shi kuwa Jakadan Brazil a Nijeriya, Mista Carlos Garcete ya ce, wannan yarjejeniyar abar alfahari ce, ga Brazil, inda ya ce, an shafe sama da shekaru bakwai ana tattaunawa a tsakanin Gwamnatin Nijeriya da Brazil, bisa nufin karvar kudaden da suka kamata daga gun masana’antu masu zaman kansu da kuma bankunan da ke a yankuna, musamman domin a zuba kudaden a cikin wannan aikin, inda kudin akalla ya kai dala biliyan 1.1.

Ya kara da cewa, aikin zai kuma bayar da damar shigo da kayan aikin noma, zuwa cikin kasar nan, kamar irinsu Taraktocin noma da sauran kayan gyran kayan aikin noma.

Mista Carlos a madadin Gwamnatin Brazili, ya gaodewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kawo karshen tattaunawar ta zuba hannun jarin a kan wannan aikin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BrazilFarmingNigeria
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fa’ida Daga Tafsirin Alƙur’ani Na Ibnu Juzai [21]

Next Post

Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

1 week ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

4 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

4 weeks ago
Next Post
Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.