• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Nijeriya Da Kasar Brazil Suka Kulla Yarjejeniyar Kasuwaci Ta Dala Biliyan 1.1

by Abubakar Abba
6 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Nijeriya Da Kasar Brazil Suka Kulla Yarjejeniyar Kasuwaci Ta Dala Biliyan 1.1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya da kasar Brazil, sun rattaba hannun yarjejeniyar kasuwaci data kai ta dalar biliyan 1.1

Aun rattaba hannun ne, a karkashin aikin  GIP wanda zai tabbatar da an dauki matakan samar da wadataccen abinci a fadin kasar nan.

Wannan na kunshe ne, a cikin sanarwar da mataiki na musamman a bangaren kayada labarai da samar da bayanai a ofishin mataimakin shugaban kasa Stanley Nkwocha ya fitar a ranar Litinin .

Sanawar ta ce, aikin zai kuma taimaka wajen bunkasa aikin noma da kara karfafa vangaren zuba hannun jari na masana’antu, masu zaman kansu a kasar.

  • Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
  • Nijeriya Da Brazil Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kasuwanci Ta Dala Biliyan 1

An faro sanya hannun yarjejeniyar kashi na farko ta dala biliyan 1.1 a 2018, inda kuma kashi na biyu na yarjejeniyar da ta kai ta dala biliyan  4.3 da kuma ta dala biliyan 2.5  wadda ta kassance, ta  JBS aka rattaba hannun ta, a Brazil, a yayin ziyarar aiki da shugaba Bola Tinubu ya kai kasar, a 2024, wacce kuma a akalla ta kai ta dala biliyan 8.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

A jawabinsa a wajen ratabbta hannun yarjejeniyar Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima, ya alakanta ratabbta hannun kashi na farko na  GIP a matsayin ci gaba da kokarin da Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na kara samar da wadataccen abinci a kasar.

Rattaba hannun wadda ta gudana a Fadar Shugaban kasa da ke , Abuja, Shettima ya sanar da cewa, yarjejeniyar ta GIP za ta taimakwa waje kara havaka tattalin azikin kasar da kuma maidowa da masu son zuba hannun jari a tattalin arzikin kasar, kwarin guiwa.

Kazalika, Shettima ya ci gaba da cewa,  yarjejeniyar ta GIP, ta yi daidai da tsare-tsare da kuma shirye-shiyen Gwamnatin Shugaba kasa Bola Tinubu, musamman duba da cewa, za ta taimaka wajen hada kanannan manoma da sauran masu sayen kayan amfanin gona a kasar.

Shi kuwa Jakadan Brazil a Nijeriya, Mista Carlos Garcete ya ce, wannan yarjejeniyar abar alfahari ce, ga Brazil, inda ya ce, an shafe sama da shekaru bakwai ana tattaunawa a tsakanin Gwamnatin Nijeriya da Brazil, bisa nufin karvar kudaden da suka kamata daga gun masana’antu masu zaman kansu da kuma bankunan da ke a yankuna, musamman domin a zuba kudaden a cikin wannan aikin, inda kudin akalla ya kai dala biliyan 1.1.

Ya kara da cewa, aikin zai kuma bayar da damar shigo da kayan aikin noma, zuwa cikin kasar nan, kamar irinsu Taraktocin noma da sauran kayan gyran kayan aikin noma.

Mista Carlos a madadin Gwamnatin Brazili, ya gaodewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kawo karshen tattaunawar ta zuba hannun jarin a kan wannan aikin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BrazilFarmingNigeria
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fa’ida Daga Tafsirin Alƙur’ani Na Ibnu Juzai [21]

Next Post

Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

Related

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

22 hours ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

23 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

1 week ago
Dalilin Gwamnatin Tarayya Da Hukumar FAO Na Zuba Dala Biliyan 3.14 A Fannin Noma
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Da Hukumar FAO Na Zuba Dala Biliyan 3.14 A Fannin Noma

1 week ago
Gwamnatin Kogi Ta Yi Haɗin Gwuiwa Don Fara Fitar Da Amfanin Gona
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Kogi Ta Yi Haɗin Gwuiwa Don Fara Fitar Da Amfanin Gona

1 week ago
Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

2 weeks ago
Next Post
Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.