• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Nijeriya Da Kasar Brazil Suka Kulla Yarjejeniyar Kasuwaci Ta Dala Biliyan 1.1

by Abubakar Abba
7 months ago
Brazil

Nijeriya da kasar Brazil, sun rattaba hannun yarjejeniyar kasuwaci data kai ta dalar biliyan 1.1

Aun rattaba hannun ne, a karkashin aikin  GIP wanda zai tabbatar da an dauki matakan samar da wadataccen abinci a fadin kasar nan.

Wannan na kunshe ne, a cikin sanarwar da mataiki na musamman a bangaren kayada labarai da samar da bayanai a ofishin mataimakin shugaban kasa Stanley Nkwocha ya fitar a ranar Litinin .

Sanawar ta ce, aikin zai kuma taimaka wajen bunkasa aikin noma da kara karfafa vangaren zuba hannun jari na masana’antu, masu zaman kansu a kasar.

  • Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
  • Nijeriya Da Brazil Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kasuwanci Ta Dala Biliyan 1

An faro sanya hannun yarjejeniyar kashi na farko ta dala biliyan 1.1 a 2018, inda kuma kashi na biyu na yarjejeniyar da ta kai ta dala biliyan  4.3 da kuma ta dala biliyan 2.5  wadda ta kassance, ta  JBS aka rattaba hannun ta, a Brazil, a yayin ziyarar aiki da shugaba Bola Tinubu ya kai kasar, a 2024, wacce kuma a akalla ta kai ta dala biliyan 8.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

A jawabinsa a wajen ratabbta hannun yarjejeniyar Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima, ya alakanta ratabbta hannun kashi na farko na  GIP a matsayin ci gaba da kokarin da Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na kara samar da wadataccen abinci a kasar.

Rattaba hannun wadda ta gudana a Fadar Shugaban kasa da ke , Abuja, Shettima ya sanar da cewa, yarjejeniyar ta GIP za ta taimakwa waje kara havaka tattalin azikin kasar da kuma maidowa da masu son zuba hannun jari a tattalin arzikin kasar, kwarin guiwa.

Kazalika, Shettima ya ci gaba da cewa,  yarjejeniyar ta GIP, ta yi daidai da tsare-tsare da kuma shirye-shiyen Gwamnatin Shugaba kasa Bola Tinubu, musamman duba da cewa, za ta taimaka wajen hada kanannan manoma da sauran masu sayen kayan amfanin gona a kasar.

Shi kuwa Jakadan Brazil a Nijeriya, Mista Carlos Garcete ya ce, wannan yarjejeniyar abar alfahari ce, ga Brazil, inda ya ce, an shafe sama da shekaru bakwai ana tattaunawa a tsakanin Gwamnatin Nijeriya da Brazil, bisa nufin karvar kudaden da suka kamata daga gun masana’antu masu zaman kansu da kuma bankunan da ke a yankuna, musamman domin a zuba kudaden a cikin wannan aikin, inda kudin akalla ya kai dala biliyan 1.1.

Ya kara da cewa, aikin zai kuma bayar da damar shigo da kayan aikin noma, zuwa cikin kasar nan, kamar irinsu Taraktocin noma da sauran kayan gyran kayan aikin noma.

Mista Carlos a madadin Gwamnatin Brazili, ya gaodewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kawo karshen tattaunawar ta zuba hannun jarin a kan wannan aikin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

Wike Ya Jinjina Wa Tinubu kan Bunkasa Ilimi Mai Zurfi

LABARAI MASU NASABA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

October 24, 2025
An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.