Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Adamawa Ta Gabatar Da Naira Biliyan 140 A Matsayin Kasafin Kudin 2021

by Muh'd Shafi'u Saleh
November 25, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Adamawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya gabatar da naira biliyan 140, ga majalisar dokokin jihar, domin ta amince a matsayin kadafin kudin shekara mai zuwa 2021.

Da ya ke gabatar da kasafin ga majalisar gwamna Fintiri, ya ce an kiyasta kashe 72,817,892,910.00, kashi 52 na kasafin kan manyan ayyuka, da kuma kudaden shiga naira biliyan 63,216,516,530, kashi 48 na kasafin.

samndaads

Gwamna Fintiri, ya kuma yi bayani ga majalisar cewa gwamnati ta lura da tsawon lokacin shigar kudaden da’ake samu a tsarin manyan kasuwanni, kafin a iya samun kudaden gudanarwa a kasafin.

Ya ci gaba da cewa, “kammala dukkanin ayyukan da akeyi yanzu, rage wani abu daga cikin kasafin ka’iya kawo nakasu ga kammala ayyukan a 2021, wanda kuma shi ne manufar gwamnatinsa kyautatawa jama’ar jiha,” in ji Fintiri.

Ya ce, hukumar tara kudaden haraji ta jihar ta cancanci yabo, ta daukaka matsayin kudaden shiga na wata-wata da ta ke tarawa, duk matsalar annobar korona.

Gwamna Fintiri, ya kuma bada bayanai wasu ayyukan da gwamnatin ta gabatar da kasafin kudin shekara mai karewa (2020), ta bangaren ilimi, kiwon lafiya, tsaro, da gyara tsarin ma’aikata, samar da aiki ga matasa maza da mata.

Haka kuma gwamnan ya yi kira ga ‘yan majalisar da su lura su kuma amince da kasafin domin bukatun jama’ar jihar su ci gaba da morema gwambatin da ta bullo da tsare-tsare domin daukaka matsayi da rayuwar jama’ar Adamawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Zamfara Ya Sake Kubutur Da Mutane 11 Daga Masu Garkuwa

Next Post

Na Hari Mai-Allah Ya Zama Shugaban Kafintocin Sabon Garin Zariya

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Muh'd Shafi'u Saleh
16 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Muh'd Shafi'u Saleh
16 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Muh'd Shafi'u Saleh
16 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Hari Mai-Allah

Na Hari Mai-Allah Ya Zama Shugaban Kafintocin Sabon Garin Zariya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version