• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Adron Homes and Properties wani katafaren kamfani ne da ya yi fice wajen gina gidane da manyan tituna a kasar nan, kamfanin ya taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai.

Kamfanin wanda ya yi fice wajen gine-gine, ya yi imanin cewar samar da gidaje da gine-gine masu inganci na daya daga cikin abubuwan da ke daga kima da darajar kasa.

  • Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Sako Ragowar Fasinjojin Jirgin Abuja-Kaduna 
  • Dan Majalisar Kano Ya Dauki Malamai 105 Aikin Wucin Gadi

Manufar kamfanin, shi ne samar da gidaje masu rahusa ga ‘yan Nijeriya ba tare da la’akari da matsayi ko ajin mutum ba.

Kamar dai yadda kamfanin Adron Homes yake da burin ganin Nijeriya ta ci gaba, wajen samar da kayayyakin more rayuwa, kamfanin ya yi ado da launukan tutar Nijeriya don nuna goyon baya ga Nijeriya.

Shugaban rukunin kamfanonin, Aare Adetola EmmanuelKing, ya yi amfani da wannan damar wajen taya al’ummar kasar nan murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, wanda a cewarsa “wanannan ba karamin abu alfahari ba ne.”

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

'Yancin Kai
Yadda wasu suka yi adon launuka don taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai

“A matsayinmu na kasa daya al’umma daya, muna da abubuwa da yawa da za mu yi godiya a tattare da su; duba da abubuwan da ke faruwa a duniya, tabbas dole mu yi godiya. Babu shakka, ba mu kasance inda muke so ba, amma yayin da dimokuradiyyarmu da ‘yancin kai suka samar mana ci gaba, abubuwa za su inganta a nan gaba.”

“’Yan Nijeriya wasu jigon rukunin mutanen da suka samar wa duniya ci gaba ta bangarori daban-daban a rayuwa, irin su fagen wasanni, harkar nishadantarwa da jarumai daga masana’antar fina-finai ta Nollywood da kuma fannin kimiyya da fasaha, wanda matasa da yawa ke baje kolin baiwarsu.”

Aare Adetola ya ci gaba da cewa. “Mu a gidajen Adron muna ganin ya dace mu yi murna tare da taya al’umma murna ta hanyar ba da rangwamen kashi 50 cikin 100 na duk gidajenmu a fadin kasar nan.

“Don taya al’umma murna Adron Homes ta kawo tsari don bai wa abokan huldarsa damar mallakar fili ko gida ta hanya mafi sauki wajen biyan kudi,” kamar yadda manajan rukunin kamfanin ya bayyana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AndronGine-GineNijeriyaSamun 'Yancin Kai
ShareTweetSendShare
Previous Post

SANARWA: A Shirinmu Na Twitter Space Na Yammacin Yau…

Next Post

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

7 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

8 hours ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

9 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

11 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

12 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

13 hours ago
Next Post
Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.