ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai

by Sadiq
3 years ago
'Yancin Kai

Adron Homes and Properties wani katafaren kamfani ne da ya yi fice wajen gina gidane da manyan tituna a kasar nan, kamfanin ya taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai.

Kamfanin wanda ya yi fice wajen gine-gine, ya yi imanin cewar samar da gidaje da gine-gine masu inganci na daya daga cikin abubuwan da ke daga kima da darajar kasa.

  • Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Sako Ragowar Fasinjojin Jirgin Abuja-Kaduna 
  • Dan Majalisar Kano Ya Dauki Malamai 105 Aikin Wucin Gadi

Manufar kamfanin, shi ne samar da gidaje masu rahusa ga ‘yan Nijeriya ba tare da la’akari da matsayi ko ajin mutum ba.

ADVERTISEMENT

Kamar dai yadda kamfanin Adron Homes yake da burin ganin Nijeriya ta ci gaba, wajen samar da kayayyakin more rayuwa, kamfanin ya yi ado da launukan tutar Nijeriya don nuna goyon baya ga Nijeriya.

Shugaban rukunin kamfanonin, Aare Adetola EmmanuelKing, ya yi amfani da wannan damar wajen taya al’ummar kasar nan murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, wanda a cewarsa “wanannan ba karamin abu alfahari ba ne.”

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

'Yancin Kai
Yadda wasu suka yi adon launuka don taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai

“A matsayinmu na kasa daya al’umma daya, muna da abubuwa da yawa da za mu yi godiya a tattare da su; duba da abubuwan da ke faruwa a duniya, tabbas dole mu yi godiya. Babu shakka, ba mu kasance inda muke so ba, amma yayin da dimokuradiyyarmu da ‘yancin kai suka samar mana ci gaba, abubuwa za su inganta a nan gaba.”

“’Yan Nijeriya wasu jigon rukunin mutanen da suka samar wa duniya ci gaba ta bangarori daban-daban a rayuwa, irin su fagen wasanni, harkar nishadantarwa da jarumai daga masana’antar fina-finai ta Nollywood da kuma fannin kimiyya da fasaha, wanda matasa da yawa ke baje kolin baiwarsu.”

Aare Adetola ya ci gaba da cewa. “Mu a gidajen Adron muna ganin ya dace mu yi murna tare da taya al’umma murna ta hanyar ba da rangwamen kashi 50 cikin 100 na duk gidajenmu a fadin kasar nan.

“Don taya al’umma murna Adron Homes ta kawo tsari don bai wa abokan huldarsa damar mallakar fili ko gida ta hanya mafi sauki wajen biyan kudi,” kamar yadda manajan rukunin kamfanin ya bayyana.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN
Labarai

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Next Post
Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.