• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Adron Homes and Properties wani katafaren kamfani ne da ya yi fice wajen gina gidane da manyan tituna a kasar nan, kamfanin ya taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai.

Kamfanin wanda ya yi fice wajen gine-gine, ya yi imanin cewar samar da gidaje da gine-gine masu inganci na daya daga cikin abubuwan da ke daga kima da darajar kasa.

  • Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Sako Ragowar Fasinjojin Jirgin Abuja-Kaduna 
  • Dan Majalisar Kano Ya Dauki Malamai 105 Aikin Wucin Gadi

Manufar kamfanin, shi ne samar da gidaje masu rahusa ga ‘yan Nijeriya ba tare da la’akari da matsayi ko ajin mutum ba.

Kamar dai yadda kamfanin Adron Homes yake da burin ganin Nijeriya ta ci gaba, wajen samar da kayayyakin more rayuwa, kamfanin ya yi ado da launukan tutar Nijeriya don nuna goyon baya ga Nijeriya.

Shugaban rukunin kamfanonin, Aare Adetola EmmanuelKing, ya yi amfani da wannan damar wajen taya al’ummar kasar nan murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, wanda a cewarsa “wanannan ba karamin abu alfahari ba ne.”

Labarai Masu Nasaba

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

'Yancin Kai
Yadda wasu suka yi adon launuka don taya Nijeriya murnar cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai

“A matsayinmu na kasa daya al’umma daya, muna da abubuwa da yawa da za mu yi godiya a tattare da su; duba da abubuwan da ke faruwa a duniya, tabbas dole mu yi godiya. Babu shakka, ba mu kasance inda muke so ba, amma yayin da dimokuradiyyarmu da ‘yancin kai suka samar mana ci gaba, abubuwa za su inganta a nan gaba.”

“’Yan Nijeriya wasu jigon rukunin mutanen da suka samar wa duniya ci gaba ta bangarori daban-daban a rayuwa, irin su fagen wasanni, harkar nishadantarwa da jarumai daga masana’antar fina-finai ta Nollywood da kuma fannin kimiyya da fasaha, wanda matasa da yawa ke baje kolin baiwarsu.”

Aare Adetola ya ci gaba da cewa. “Mu a gidajen Adron muna ganin ya dace mu yi murna tare da taya al’umma murna ta hanyar ba da rangwamen kashi 50 cikin 100 na duk gidajenmu a fadin kasar nan.

“Don taya al’umma murna Adron Homes ta kawo tsari don bai wa abokan huldarsa damar mallakar fili ko gida ta hanya mafi sauki wajen biyan kudi,” kamar yadda manajan rukunin kamfanin ya bayyana.

Tags: AndronGine-GineNijeriyaSamun 'Yancin Kai
ShareTweetSendShare
Previous Post

SANARWA: A Shirinmu Na Twitter Space Na Yammacin Yau…

Next Post

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

Related

Sojojin somaliya
Labarai

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

2 hours ago
Faransa
Labarai

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

4 hours ago
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini
Labarai

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

13 hours ago
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau
Labarai

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

14 hours ago
Gwamnatin Katsina
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

1 day ago
Zakka
Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

1 day ago
Next Post
Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.