• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe

by CMG Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Jakadan Kasar Sin Ya Bayyana Damuwa Kan Yadda Ake Nuna Bambanci Ga ‘Yan Kananan Kabilu Yayin Da Ake Aiwatar Da Doka A Wasu Kasashe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Talata 4 ga wata, an yi babbar muharawa dangane da batutuwan wariyar launin fata, da nuna kiyayya ga baki, da rashin hakuri, a yayin taron kwamitin kare hakkin dan Adam na MDD karo na 51.

A yayin muhawarar, zaunannen wakilin kasar Sin a ofishin MDD a Geneva da sauran kungiyoyin kasa da kasa a kasar Switzerland Jakada Chen Xu, ya yi jawabi a madadin kasashen da ke da ra’ayi kusan iri daya da na kasar Sin, inda ya nuna matukar damuwa kan yadda ake nuna bambanci, ga ‘yan kananan kabilu, yayin da ake aiwatar da doka a wasu kasashe, ya kuma bukaci kasashe masu ruwa da tsaki da su kalli kansu yadda ya kamata, a fannin mummunar matsalar wariyar launin fata, su yi cikakken bincike, da kyautata hukumominsu, da dokokinsu, da manufofinsu, da matakansu masu nasaba da wariyar launin fata, a kokarin aiwatar da “sanarwa da tsarin ayyuka na Durban” yadda ya kamata.

  • Yadda Wasu Mata 2 Suka Haifi Jarirai Shida-Shida A Yobe

A cikin jawabinsa, Chen Xu ya yi nuni da cewa, yadda hukumomin aiwatar da doka suke nuna bambancin launin fata, da yin amfani da karfin tuwo yayin da suke aiki, sakamako ne da wadannan kasashe suka samu, saboda sun dade suna fama da matsalar wariyar launin fata, da rashin daidaito cikin zamantakewar al’umma bisa tsari, kana matsala ce da ya zuwa yanzu ba su warware ta ba, tun bayan cinikin bayi da mulkin mallaka.

A cikin wadannan kasashe, an dade ana nuna wa ‘yan asalin Afirka, da Asiya, da musulmai, da sauran ‘yan kananan kabilu bambanci, da daukar su mutane marasa muhimmanci, ana kuma keta dokokinsu, kuma ko da yaushe suna fuskantar barazanar cin zarafi.

Cikin jawabinsa, Chen Xu ya yi kira ga kwamitin kare hakkin dan Adam na MDD, da ofishin babbar jami’ar kula da hakkin dan Adam na MDD, da su kara mai da hankali kan batutuwa masu nasaba da wariyar launin fata, da tashin hankali da aka ambato, tare da daukar matakan da suka wajaba na magance hakan. (Tasallah Yuan)

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

ShareTweetSendShare
Previous Post

Adron Homes Na Taya Nijeriya Murnar Cika Shekaru 62 Da Samun ‘Yancin Kai

Next Post

Ranar Malamai ta Duniya: Atiku Ya Bukaci A Yi Wa Ilimi Tagomashi

Related

Duniya
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

4 hours ago
JKS
Daga Birnin Sin

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

5 hours ago
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

6 hours ago
Kimiyya
Daga Birnin Sin

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

7 hours ago
Libya
Daga Birnin Sin

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

8 hours ago
Xi
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Gina Ingantattun Yankunan Cinikayya Maras Shinge Na Gwaji

9 hours ago
Next Post
Ranar Malamai ta Duniya: Atiku Ya Bukaci A Yi Wa Ilimi Tagomashi

Ranar Malamai ta Duniya: Atiku Ya Bukaci A Yi Wa Ilimi Tagomashi

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.