• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Afirka Na Bukatar Malaman Makaranta Miliyan 15 Nan Da 2030 -Patrick

by Leadership Hausa
2 years ago
in Ilimi
0
Afirka Na Bukatar Malaman Makaranta Miliyan 15 Nan Da 2030 -Patrick
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Hukumar kula da al’amuran ilmi, kimiyya da al’adu ta majalisar dinkin duniya (UNICEF) ta bayyana cewa Afirka na bukatar Malaman makaranta a kalla milyan 15 da za su koyar a makarantun Sakandare na da shekara ta 2030.

Ya ce Afirka na fama da karancin Malaman makaranta a makarantu masu yawa al’amari ya kasance haka ne  saboda rashin isassun kudaden da ake ware ma sashen ilimi a shekarun da suka gabata.Ya ci gaba da bayanin cewa duk da cigaban da aka samu akan daukar Malaman makaranta shekaru biyar da suka wuce a nahiyar amma ya ce al’amarin ya hadu da tafiyar Hawainiya don haka ya yi kira da gwamnatocin Afirka Kudu da Sahara su kara yawan Malaman makarantar da suke dauka ko wace shekara.

  • Abubuwan Da Nijeriya Za Ta Mora Daga Taron Saudiyya Da Jamus
  • Kayan Tarihi Na Manzon Allah S.A.W (II)

Babban mai sharhi kan harkokin ilimi a UNESCO,Patrick Nkengne,ne ya bayyana Malaman makaranta ‘yan kadan ne suke kula da milyoyin dalibai a nahiyar Afirka.

Ya ci gaba da bayanin “Lokacin da ajin da ya dace da dalibai 50 amma sai aka samu 100, tun tashin farko an fi son Malamin makaranta daya ya kula da dalibai 40 zuwa 50 abin da doka tafi amincewa da shi ke nan,amma a fili abin ya nuna da akwai matsala.Yayin da ake cigaba da samu karancin azuzuwa matsalar rashi ta karu ke nan cewar Nkengne,”.

Ilimin da ya shafi Sakandaren da akwai bukatar Malaman makaranta da yawa a yawancin kasashen Afirka.Emmanuel Manyasa shi ma kwararre ta harkar ilimi ya ce makarantu da yawa suna yaye daliban da basu da ilimi ne saboda rashin kwararrun Malaman makaranta.

“Wannan ya nuna da akwai Malamai wadanda basu jin dadi tsanin saboda su kansu da kuma masu koyo.

Masu koyo basu samun kulawar da ta kamata su samu,ya yin da su Malaman makaranta yawan daliban da suke kulawa da su ya dame su da yawan awoyin da suke dauka na koyarwa wanda hakan bai basu dama ta shirya abubuwan da za su koya wa dalibai.Shi yasa suke zuwa aji ba tare da sun shirya ba tare da danne  wata dama data kamata su samu.Daga karshe sai makarantu su zama wurin zuwa a koya ba tare da karuwa da ilimin daya dace a samu ba.”

Kamar yadda Nkengne ya ce a kasashen da suke da isassun Malaman makaranta su makarantun ne suke kokarin bada ilimi mai nagarta ka wadanda suke koyo saboda rashin samun kyakkyawan farawa ta ilimin da ya dace a fara sani.

“Abu mafi dacewa shi ne ace Malamin makaranta ya samu shirin yadda zai fuskanci dalibai wajen koya masuIn saboda hakan za isa su karu da ilimi mai inganci.Sai dai kash! Kuma wadanda za su koyar din basu samu kwarewa akan darussan da suka kamata su koyar.

“A irin wannan yanayin ba yadda za ayi su daliban su koyi wani abin azo a gani saboda basu da Malami,wannan abin yana da wuyar ganewa idan ana bukatar yin hakan abu mafi dacewa shi ne su Malaman ya dace  ay masu jarabawa da tabbatar da sun samu nasarar data su koyar.”

Manyasa ya ce ya kamata a karfafawa Malaman makaranta gwiwa domin hakan zai sa su maida hankali wajen ganin an cimma burin da ake bukata.

Ya kara jaddada cewa “Ya kamata mu tabbatar da ana kai Malaman makaranta wuraren da suka kamata a fadin kasa.Ta haka ne ake gane me ya dace ayi yaya za ayi shi na jan hakalin su Malaman su yi aiki a wuraren da basu taba tunanin za su je ba.

Yawancinsu ba su shirya ma wurin da yanayin shi basu saba da shi ba ga kuma al’amarin da ya shafi rashin tsaro,ko zuwa kauye su yi aiki,ai zai yi wuyar a shawo kan irin kan wadancan Malaman su je su yi aiki a irin wadancan wuraren? Ai wannan al’amari ne mai muhimmanci.”

Masu ruwa da tsaki shi yasa suka ja hankalin gwamnatocin Afirka su duba ko tunanin Malaman makaranta nawa za a bukata nan dka shekaru goma masu zuwa,ga kuma duba yadda za a rika horar da su,da samar da kudade saboda daukar Malamn tare da horar da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shari’ar Zaben Kano: Alhaki Kwikwiyo

Next Post

Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

12 hours ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

7 days ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 week ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

2 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

2 weeks ago
Next Post
Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.