ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Afirka Na Bukatar Malaman Makaranta Miliyan 15 Nan Da 2030 -Patrick

by Leadership Hausa
3 years ago
Afrika

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Hukumar kula da al’amuran ilmi, kimiyya da al’adu ta majalisar dinkin duniya (UNICEF) ta bayyana cewa Afirka na bukatar Malaman makaranta a kalla milyan 15 da za su koyar a makarantun Sakandare na da shekara ta 2030.

Ya ce Afirka na fama da karancin Malaman makaranta a makarantu masu yawa al’amari ya kasance haka ne  saboda rashin isassun kudaden da ake ware ma sashen ilimi a shekarun da suka gabata.Ya ci gaba da bayanin cewa duk da cigaban da aka samu akan daukar Malaman makaranta shekaru biyar da suka wuce a nahiyar amma ya ce al’amarin ya hadu da tafiyar Hawainiya don haka ya yi kira da gwamnatocin Afirka Kudu da Sahara su kara yawan Malaman makarantar da suke dauka ko wace shekara.

  • Abubuwan Da Nijeriya Za Ta Mora Daga Taron Saudiyya Da Jamus
  • Kayan Tarihi Na Manzon Allah S.A.W (II)

Babban mai sharhi kan harkokin ilimi a UNESCO,Patrick Nkengne,ne ya bayyana Malaman makaranta ‘yan kadan ne suke kula da milyoyin dalibai a nahiyar Afirka.

Ya ci gaba da bayanin “Lokacin da ajin da ya dace da dalibai 50 amma sai aka samu 100, tun tashin farko an fi son Malamin makaranta daya ya kula da dalibai 40 zuwa 50 abin da doka tafi amincewa da shi ke nan,amma a fili abin ya nuna da akwai matsala.Yayin da ake cigaba da samu karancin azuzuwa matsalar rashi ta karu ke nan cewar Nkengne,”.

Ilimin da ya shafi Sakandaren da akwai bukatar Malaman makaranta da yawa a yawancin kasashen Afirka.Emmanuel Manyasa shi ma kwararre ta harkar ilimi ya ce makarantu da yawa suna yaye daliban da basu da ilimi ne saboda rashin kwararrun Malaman makaranta.

“Wannan ya nuna da akwai Malamai wadanda basu jin dadi tsanin saboda su kansu da kuma masu koyo.

Masu koyo basu samun kulawar da ta kamata su samu,ya yin da su Malaman makaranta yawan daliban da suke kulawa da su ya dame su da yawan awoyin da suke dauka na koyarwa wanda hakan bai basu dama ta shirya abubuwan da za su koya wa dalibai.Shi yasa suke zuwa aji ba tare da sun shirya ba tare da danne  wata dama data kamata su samu.Daga karshe sai makarantu su zama wurin zuwa a koya ba tare da karuwa da ilimin daya dace a samu ba.”

Kamar yadda Nkengne ya ce a kasashen da suke da isassun Malaman makaranta su makarantun ne suke kokarin bada ilimi mai nagarta ka wadanda suke koyo saboda rashin samun kyakkyawan farawa ta ilimin da ya dace a fara sani.

“Abu mafi dacewa shi ne ace Malamin makaranta ya samu shirin yadda zai fuskanci dalibai wajen koya masuIn saboda hakan za isa su karu da ilimi mai inganci.Sai dai kash! Kuma wadanda za su koyar din basu samu kwarewa akan darussan da suka kamata su koyar.

“A irin wannan yanayin ba yadda za ayi su daliban su koyi wani abin azo a gani saboda basu da Malami,wannan abin yana da wuyar ganewa idan ana bukatar yin hakan abu mafi dacewa shi ne su Malaman ya dace  ay masu jarabawa da tabbatar da sun samu nasarar data su koyar.”

Manyasa ya ce ya kamata a karfafawa Malaman makaranta gwiwa domin hakan zai sa su maida hankali wajen ganin an cimma burin da ake bukata.

Ya kara jaddada cewa “Ya kamata mu tabbatar da ana kai Malaman makaranta wuraren da suka kamata a fadin kasa.Ta haka ne ake gane me ya dace ayi yaya za ayi shi na jan hakalin su Malaman su yi aiki a wuraren da basu taba tunanin za su je ba.

Yawancinsu ba su shirya ma wurin da yanayin shi basu saba da shi ba ga kuma al’amarin da ya shafi rashin tsaro,ko zuwa kauye su yi aiki,ai zai yi wuyar a shawo kan irin kan wadancan Malaman su je su yi aiki a irin wadancan wuraren? Ai wannan al’amari ne mai muhimmanci.”

Masu ruwa da tsaki shi yasa suka ja hankalin gwamnatocin Afirka su duba ko tunanin Malaman makaranta nawa za a bukata nan dka shekaru goma masu zuwa,ga kuma duba yadda za a rika horar da su,da samar da kudade saboda daukar Malamn tare da horar da su.

Afrika
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.