ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Mutum 603 Sun Rasu, Miliyan 1.3 Sun Kaurace Wa Muhallinsu –Gwamnatin Tarayya

by Sulaiman
3 years ago
Ambaliyar Ruwa

Gwamnatin tarayya ta ce akalla mutane 603 ne suka rasu sakamakon ambaliyar ruwa a fadin Nijeriya tare da raba mutane miliyan 1.3 daga muhallansu.

Jihohin da aka samu rahoton mutuwar mutanen sakamakon ambaliyar ruwan sun hada da Kogi, Anambara, Kebbi, Delta, Bayelsa, da kuma Jigawa sai jihohi kusan 31 da aka samu rahoton ambaliyar ruwan ta shafe su a shekarar 2022.

  • Matakan Dakile Annobar Ambaliyar Ruwa (Ra’ayinmu)

Ministar kula da agajin jin kai da bala’o’i da ci gaban jama’a, Sadiya Umar Farouq, ta bayyana cewa kimanin gidaje 82,053 sun lalace gaba daya, mutane miliyan 2,504,095 ne abin ya shafa, yayin da hekta 332, 327 na fili ta lalace gaba daya.

ADVERTISEMENT

Da take bayyana alkaluman a jiya a Abuja, yayin wani taron manema labarai, ministar ta ce, gaskiya ne ‘yan Nijeriya na iya razana kan yadda ambaliyar ruwa ta yi barna a fadin kasar nan, amma bai kamata su firgita ba kan barazanar rashin samun wadataccen hatsi a shekarar nan.

Wasu alkaluma sun nuna cewa adadin wadanda suka samu raunuka sanadiyyar ambaliyar ya kai 2,407, yayin da gidajen da suka lalace ya kai 121,318, sai gonakai da suka lalace 108,392.

LABARAI MASU NASABA

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

Tinubu Ya Nuna Kwarewa Da Gogewa A Sha’anin Mulkin Nijeriya – Bishir Dauda

Sadiya Umar Farouq ta ce an gargadi gwamnatocin jihohin sau da yawa, amma sun kasa daukar matakan da suka dace don rage yawan asarar da ambaliyar ruwan ke yi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace
Rahotonni

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

December 20, 2025
Tinubu Ya Nuna Kwarewa Da Gogewa A Sha’anin Mulkin Nijeriya – Bishir Dauda
Rahotonni

Tinubu Ya Nuna Kwarewa Da Gogewa A Sha’anin Mulkin Nijeriya – Bishir Dauda

December 19, 2025
Tunawa Da Sam Nda-Isaiah Bayan Shekara Biyar
Rahotonni

Tunawa Da Sam Nda-Isaiah Bayan Shekara Biyar

December 19, 2025
Next Post
Australiya Ta Soke Amincewa Da Birnin Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra’ila

Australiya Ta Soke Amincewa Da Birnin Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra'ila

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.