Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

An Cire Kinkimemen Dutse A Mafitsararta

by Muhammad
January 26, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Dutse
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hotunan wani katon kinkimemen dutse na da aka cire daga mafitsarar wata budurwa kwanan nan ta hanyar tiyata yana ta zagaye a shafukan sada zumunta na Betinam.

Yawancin kafofin watsa labarai na Betinam sun ba da rahoto game da batun wata mace mai shekaru 34 da ta bayyana a dakin gaggawa na babban Asibitin Phu Binh, a Thay Nguyen, tana korafin fama da tsananin ciwo a ciki. Bayan gudanar da wasu gwaje-gwaje, wani hoton na ‘CT’ ya nuna cewa matar tana da wani katon dutse a cikin ta, wanda nan-da-nan aka tsara ta don yin aikin tiyata na gaggawa, kuma an samu nasarar fitar da dutsen wanda tsayinsa ya kai mita 10, kuma mai nauyin kusan giram 400.

Rahotannin labarai ba su bayar da bayanai da yawa game da wannan lamarin ba, amma hotuna ‘CT’ din na ta yawa a kafafen sada zumunta, yana nuni da wani katon dutse. Wannan lamari ya kasance bakon abu ne a asibiti.

Hotunan dutsen wanda nauyinsa ya kai giram 400 na mafitsarar macen mai shekara 34 ya bazu a cikin kasar Betinam a ‘yan kwanakin nan, tare da yawancin masu amfani da kafefen sda zumunta suna nuna rashin tausaya wa ga azabar da matar ta fuskanta kafin cire dutsen

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Yi Lambo A Tashar Jirigin Sama Tsawon Watanni Uku

Next Post

Ta Zurma Kafarta Cikin Lambatu Yayin Da Take Duba Sakon Waya

RelatedPosts

Sojan

An Cafke Sojan Da Ya Kashe Dan Shekara 10 Da Izaya A Jihar Kaduna

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, ’Yan sanda sun cafke wani soja...

Kashe

Ya Kashe Matarsa Da ’Ya’yansa Don Sun Dame Shi Da Hira

by Muhammad
17 hours ago
0

An kama wani uba bisa zargin kashe matarsa da matasan...

Tafkin

Gwakuru: Tafkin Dake Makare Da Kifayen Da Ba A Ci

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rafin Gwakuru wani dan karamin tafki...

Next Post
Lambatu

Ta Zurma Kafarta Cikin Lambatu Yayin Da Take Duba Sakon Waya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version