• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da Wata Mata A Gaban Kuliya Bisa Zargin Damfarar Wani Kamfani N350m

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
11 months ago
in Tsaro
0
Kotu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Legas, a ranar Talata, ta gurfanar da wata mata mai suna Rukayya Dantata ‘yar shekaru 35 a gaban kuliya bisa zargin damfarar wani kamfanin tuntuba na Bureau de Change kudi Naira miliyan 350,900,000.

 

An gurfanar da Dantata a gaban kotun laifuffuka ta musamman da ke Ikeja da laifuffuka biyu da suka hada da zamba, damfara da kuma karbar kudi ta hanyar karya.

  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn
  • Rahoto Ya Nuna Yadda Noma Ya Samu Koma-baya A Nijeriya

Lauyan mai shigar da kara, Ezekiel Rimamsomte, ya shaida wa kotun cewa Dantata ta aikata laifukan da ake zarginsa tsakanin watan Yuli zuwa Agustan 2022.
Ya ce wacce ake kara ta samu Naira miliyan 350,900,000 ta hanyar damfara, inda aka tura ta zuwa asusunta na Zenith Bank, 2082551256, da kuma asusun kamfaninta mai suna Adat Bentures’ mai lamba, 1014937041, da sunan Rukayya Saadina Dantata.

Rimamsomte ta kara da cewa Dantata ta yaudari wadanda masu kudin, Saka Rasak na Rosiyike, da wasu na kamafanin Financial Consultant Ltd, da ke No. 50 Kingsway Building, Legas, ta hanyar yin kamar suna gudanar da harkokin kasuwanci na halal.
A cewarta, laifukan da aka aikata sun ci karo da sashe na 1 (a) (3) na dokar damfara da sauran laifukan da suka shafi doka ta 2006, da sashe na 323 na dokar laifuka ta Jihar Legas 2015.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

Sai dai Dantata ya musanta zargin da ake mata.

Igbodo ya bukaci kotun da ta bayar da belin wacce ake tuhuma a karkashin “mafi sassaucin sharuda,” yana mai cewa, “Wanda ake tuhumar ya bi dukkan sammacin ‘yansanda da Hukumar Yaki da Yi Wa Tattalin Arziki Ta’annati, kuma ba ta tsallake beli ba, duk da kalubalen lafiyarta.”

Ya kuma shaida wa kotun cewa mijin Dantata, Alhaji Ismaih Singer, da kuma wata Otunba Olutaye Ariyo sun hallara a gaban kotu domin a ba ta belinta.

Mai gabatar da kara bai musanta da neman belin ba kuma ya bar hukuncin ga hukuncin kotun.

A wani takaitaccen hukunci mai shari’a Rahmon Oshodi ya bayar da belin Dantata kan kudi Naira miliyan 30 tare da mutane biyu da za su tsaya mata.

Alkalin ya bayyana cewa, “Dukkanin wadanda za su tsaya mata dole ne su ba da takardar shaidar biyan haraji na shekaru uku ga gwamnatin Jihar Legas.”

Mai shari’a Oshodi ya kuma umurci Dantata da ta ajiye fasfo dinta da sauran takardun tafiya zuwa ga babban magatakardar kotun, inda ya kara da cewa dole ne magatakardar ta tantance adireshin gidanta da ofishinta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KotuTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

FIFA Ta Dakatar Da Martinez Daga Buga Wasanni Biyu

Next Post

Xi Ya Yi Kira Ga Ma’aikatan Masana’antu Da Su Ba Da Gudummawar Farfado Da Arewa Maso Gabashin Sin

Related

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

3 days ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

3 days ago
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano
Tsaro

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

3 days ago
Al’umma Da Ƴan Bindiga Sun Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Katsina
Tsaro

Al’umma Da Ƴan Bindiga Sun Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Katsina

4 days ago
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara
Tsaro

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

1 week ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

3 weeks ago
Next Post
Xi Ya Yi Kira Ga Ma’aikatan Masana’antu Da Su Ba Da Gudummawar Farfado Da Arewa Maso Gabashin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Ma’aikatan Masana’antu Da Su Ba Da Gudummawar Farfado Da Arewa Maso Gabashin Sin

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

September 1, 2025
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

September 1, 2025
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

September 1, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

September 1, 2025
Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

September 1, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

September 1, 2025
Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO

Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO

September 1, 2025
NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

September 1, 2025
Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.