• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Harbe Dogarin Mataimakin Sufeton ‘Yansanda Yayin Wani Harin ‘Yan Bindiga A Kaduna

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Sufeton 'yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin Sufeto Janar na ‘yan sanda (AIG) mai kula da shiyya ta 12 mai hedikwata a Bauchi, Audu Adamu Madaki, ya ji rauni Bayan tsallake rijiya da baya Inda wasu ‘yan bindiga suka kai wa tawagarsa hari a jihar Kaduna.

An kai harin ne a ranar Talata, 2 ga watan Agusta, 2022 da misalin karfe 2:30 na rana a Barde da ke kan hanyar Kaduna zuwa Abuja.

  • Gwamnatin Bauchi Ta dauki Daliban Likitanci 252 Aiki

A cewar wata kungiyar leken asiri, Eons Intelligence, wacce ta bayyana a Ingataccen shafinta na Twitter a safiyar ranar Laraba cewa, mataimakin Babban Sufeton ‘yansanda (AIG) Madaki ya samu raunikan harsashi yayin da ‘yan bindiga suka harbe mai taimaka masa wajen ba da umarni a wani hari.

Kungiyar ta rubuta cewa: “An kai wa Mataimakin Babban Sufeton ‘yan sanda (AIG) mai kula da shiyya ta 12 da tawagarsa hari a jiya 2 ga watan Agustan 2022 da misalin karfe 2:30 na rana a unguwar Barde Zangidi da ke Jihar Kaduna.”

Sai da cewa, har yanzun lokacin rubuta wannan rahoton, hedikwatar shiyya ta rundunar ‘yan sandan Nijeriya (NPF) da ke Bauchi, ba su fitar da wata sanarwa game da harin ba.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilan Da Yasa Sanatoci Ke Kokarin Ganin Sun Tsige Buhari Daga Mulki —Sanata Bulkachuwa

Next Post

Ina Tausayin Wanda Zai Zama Shugaban Kasa, Saboda APC Ta Ruguza Nijeriya – Gumi

Related

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

29 mins ago
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari
Rahotonni

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

2 hours ago
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 
Labarai

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

4 hours ago
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare
Labarai

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

5 hours ago
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

7 hours ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

7 hours ago
Next Post
Ina Tausayin Wanda Zai Zama Shugaban Kasa, Saboda APC Ta Ruguza Nijeriya – Gumi

Ina Tausayin Wanda Zai Zama Shugaban Kasa, Saboda APC Ta Ruguza Nijeriya - Gumi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

June 3, 2023
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.