• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Shawarci Manoma Su Inganta Noman Auduga

by Leadership Hausa
3 years ago
Manoma

Shugaban kungiyar Manoma Auduga (COPMAN) na Jihar Gombe, Alhaji Sadik Ado, ya yi kira ga manoma auduga a Nijeriya, da ka su sare wajen garin sun wadatarda kasar da ingantaccen auduga da za ta zama abin alfahari ba a Nijeriya kadai ba, harma da kasashen duniya baki daya.

Ya yin da yake tattaunawa da wakilan mu a Sakatarial din kungiyar da ke babban Titin Gombe zuwa Biu ranar Litinin, Alhaji Ado ya lura da cewa, cikin shekarun nan, musaman tsakanin Shekara 2019 zuwa 2021, noman auduga ta bunkasa nesa ba kusa ba, kuma gaba kadan, tasirin ta zata haura abin da aka girba a baya.

  • Yadda Ya Kamata Hausawa Su Gudanar Da Bikin Aure – Masana
  • Ku Nisanci Shiga Siyasa, Gargaɗin INEC Ga Sabbin Kwamishinoninta

A cewar shi, “yau a samu kadadagar gonakin auduga a ko ina a kasar nan, musamman a nan Arewaci, tun da an samu Karin hektar filayen audugan daga hektar 194 zuwa kusan 2000 a yau, ya yin da matasan manoman audugar masu kananan zango wato (SHF), sun haura Miliyon uku”.

Ado wanda shi ne kuma mataimakin Shugaban Kungiyar ta COPMAN na kasar reshen Arewa Maso Gabacin Nijeriya, ya yi nuni da cewa, shirin nan na Babban Bankin Nijeriya na tallafawa kungiyoyi wato (Anchor-Borrower Programe – ABP), ya yi matukar tasiri ga manoman auduga, musamman daga shekarar 2017 – 2021 lokacin da aka samun karin sama da tan 120,000 fiye da shekarun 2011, 2015 da 2021, yana mai karawa da cewa, dadin dada, jimlar audugar da aka noma, ta anfanar da dubban manoma da masu sussuka da masakai.

Shugaban ya kara da cewa, tsarin auduga ta fara re tu locacin da Turawa suka budde B.C.G.A. a biranen Nijeriya daban – daban, wadan a yau bayan shekaru, an sake kara farfado da kara bunkasa noman auduga inda Nijeriya ce kasar da ta dara ko wase kasar a Afurka wajen noman auduga, duk da wasu kalubale kamar rikicin manoma da makiyayya da ambaliyar ruwa da makamantan su. “Amma Alhamdu Lillahi, muna ta ci gaba da no ma auduga kuma da yawa manoman mu sama da mutum 10,000, sun amfana da bita da horo iri – iri ta yadda za su noma ingantancen auduga ga kasar mu, har mu fitar kasashen waje”, inji shi.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

Sai Alhaji Ado ya yi kira ga kungiyoyi da wadanda alhakin ya rataya a Kansu, da su tabbata sun rarrabawa manoman su duk muhimman kayayyakin noma auduga musamman taki a kan lokaci, kuma gana kara shawara ga manoma da suke kabir rance, suyi kokari su bia duk abin da ake bin su domin su samu damar samu wani rancen kuma, bays ga kuma baiwa wasu damar morar rancen suma

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.