ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Shawarci Manoma Su Inganta Noman Auduga

by Leadership Hausa
4 years ago
Manoma

Shugaban kungiyar Manoma Auduga (COPMAN) na Jihar Gombe, Alhaji Sadik Ado, ya yi kira ga manoma auduga a Nijeriya, da ka su sare wajen garin sun wadatarda kasar da ingantaccen auduga da za ta zama abin alfahari ba a Nijeriya kadai ba, harma da kasashen duniya baki daya.

Ya yin da yake tattaunawa da wakilan mu a Sakatarial din kungiyar da ke babban Titin Gombe zuwa Biu ranar Litinin, Alhaji Ado ya lura da cewa, cikin shekarun nan, musaman tsakanin Shekara 2019 zuwa 2021, noman auduga ta bunkasa nesa ba kusa ba, kuma gaba kadan, tasirin ta zata haura abin da aka girba a baya.

  • Yadda Ya Kamata Hausawa Su Gudanar Da Bikin Aure – Masana
  • Ku Nisanci Shiga Siyasa, Gargaɗin INEC Ga Sabbin Kwamishinoninta

A cewar shi, “yau a samu kadadagar gonakin auduga a ko ina a kasar nan, musamman a nan Arewaci, tun da an samu Karin hektar filayen audugan daga hektar 194 zuwa kusan 2000 a yau, ya yin da matasan manoman audugar masu kananan zango wato (SHF), sun haura Miliyon uku”.

ADVERTISEMENT

Ado wanda shi ne kuma mataimakin Shugaban Kungiyar ta COPMAN na kasar reshen Arewa Maso Gabacin Nijeriya, ya yi nuni da cewa, shirin nan na Babban Bankin Nijeriya na tallafawa kungiyoyi wato (Anchor-Borrower Programe – ABP), ya yi matukar tasiri ga manoman auduga, musamman daga shekarar 2017 – 2021 lokacin da aka samun karin sama da tan 120,000 fiye da shekarun 2011, 2015 da 2021, yana mai karawa da cewa, dadin dada, jimlar audugar da aka noma, ta anfanar da dubban manoma da masu sussuka da masakai.

Shugaban ya kara da cewa, tsarin auduga ta fara re tu locacin da Turawa suka budde B.C.G.A. a biranen Nijeriya daban – daban, wadan a yau bayan shekaru, an sake kara farfado da kara bunkasa noman auduga inda Nijeriya ce kasar da ta dara ko wase kasar a Afurka wajen noman auduga, duk da wasu kalubale kamar rikicin manoma da makiyayya da ambaliyar ruwa da makamantan su. “Amma Alhamdu Lillahi, muna ta ci gaba da no ma auduga kuma da yawa manoman mu sama da mutum 10,000, sun amfana da bita da horo iri – iri ta yadda za su noma ingantancen auduga ga kasar mu, har mu fitar kasashen waje”, inji shi.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Sai Alhaji Ado ya yi kira ga kungiyoyi da wadanda alhakin ya rataya a Kansu, da su tabbata sun rarrabawa manoman su duk muhimman kayayyakin noma auduga musamman taki a kan lokaci, kuma gana kara shawara ga manoma da suke kabir rance, suyi kokari su bia duk abin da ake bin su domin su samu damar samu wani rancen kuma, bays ga kuma baiwa wasu damar morar rancen suma

Manoma
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.