ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Shawarci Manoma Su Inganta Noman Auduga

by Leadership Hausa
4 years ago
Manoma

Shugaban kungiyar Manoma Auduga (COPMAN) na Jihar Gombe, Alhaji Sadik Ado, ya yi kira ga manoma auduga a Nijeriya, da ka su sare wajen garin sun wadatarda kasar da ingantaccen auduga da za ta zama abin alfahari ba a Nijeriya kadai ba, harma da kasashen duniya baki daya.

Ya yin da yake tattaunawa da wakilan mu a Sakatarial din kungiyar da ke babban Titin Gombe zuwa Biu ranar Litinin, Alhaji Ado ya lura da cewa, cikin shekarun nan, musaman tsakanin Shekara 2019 zuwa 2021, noman auduga ta bunkasa nesa ba kusa ba, kuma gaba kadan, tasirin ta zata haura abin da aka girba a baya.

  • Yadda Ya Kamata Hausawa Su Gudanar Da Bikin Aure – Masana
  • Ku Nisanci Shiga Siyasa, Gargaɗin INEC Ga Sabbin Kwamishinoninta

A cewar shi, “yau a samu kadadagar gonakin auduga a ko ina a kasar nan, musamman a nan Arewaci, tun da an samu Karin hektar filayen audugan daga hektar 194 zuwa kusan 2000 a yau, ya yin da matasan manoman audugar masu kananan zango wato (SHF), sun haura Miliyon uku”.

ADVERTISEMENT

Ado wanda shi ne kuma mataimakin Shugaban Kungiyar ta COPMAN na kasar reshen Arewa Maso Gabacin Nijeriya, ya yi nuni da cewa, shirin nan na Babban Bankin Nijeriya na tallafawa kungiyoyi wato (Anchor-Borrower Programe – ABP), ya yi matukar tasiri ga manoman auduga, musamman daga shekarar 2017 – 2021 lokacin da aka samun karin sama da tan 120,000 fiye da shekarun 2011, 2015 da 2021, yana mai karawa da cewa, dadin dada, jimlar audugar da aka noma, ta anfanar da dubban manoma da masu sussuka da masakai.

Shugaban ya kara da cewa, tsarin auduga ta fara re tu locacin da Turawa suka budde B.C.G.A. a biranen Nijeriya daban – daban, wadan a yau bayan shekaru, an sake kara farfado da kara bunkasa noman auduga inda Nijeriya ce kasar da ta dara ko wase kasar a Afurka wajen noman auduga, duk da wasu kalubale kamar rikicin manoma da makiyayya da ambaliyar ruwa da makamantan su. “Amma Alhamdu Lillahi, muna ta ci gaba da no ma auduga kuma da yawa manoman mu sama da mutum 10,000, sun amfana da bita da horo iri – iri ta yadda za su noma ingantancen auduga ga kasar mu, har mu fitar kasashen waje”, inji shi.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Sai Alhaji Ado ya yi kira ga kungiyoyi da wadanda alhakin ya rataya a Kansu, da su tabbata sun rarrabawa manoman su duk muhimman kayayyakin noma auduga musamman taki a kan lokaci, kuma gana kara shawara ga manoma da suke kabir rance, suyi kokari su bia duk abin da ake bin su domin su samu damar samu wani rancen kuma, bays ga kuma baiwa wasu damar morar rancen suma

Manoma
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

Babu Ganduje Cikin Gwamnonin Da Suka Boye Kudi A Gidajensu —Garba

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.