ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tafka Gumurzu, Sojoji Sun Kashe Ƴan Boko Haram Da Yawa, Wasu Sun Miƙa Wuya

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Sojoji

Rundunar haɗin gwuiwa ta MNJTF ta yi nasarar kai wani sumame da ya yi sanadin miƙa wuyar ƴan ta’addar ƙungiyar IS guda uku tare da kuɓutar da mutane 34 da suka yi garkuwa da su, da suka haɗa da mata da ƙananan yara daga yankin kudancin tafkin Chadi.

Laftanar Kanal Abubakar Abdullahi, babban jami’in yaɗa labarai na rundunar soji na MNJTF, ya bayyana cewa, a ranar 15 ga watan Yuni, 2024, aikin kakkaɓe ƴan ta’addan a ƙauyukan Mazuri, Itsari, Mudu, da Maleri ya kai ga tarwatsa sansanonin ‘yan ta’adda tare da kashe wani dan tada kayar baya.

  • NDLEA Ta Cafke Mai Ciki Da Kudin Jabu Naira Miliyan 3.2
  • Yadda Ƙungiyar Matasan Arewa Kan Harkokin Tsaro Ta Shirya Tattaunawa Kan Batun ‘Yansandan Jihohi

A ranar 17 ga Yuni, 2024, mayakan ISWAP uku daga sansanin Jabilaram da ke tafkin Chadi, waɗanda aka bayyana sunayensu da Babakura Abubakar, Abacha Kyari, da Mohammad Adam, sun miƙa wuya ga dakarun sa-kai. Yanzu haka dai ana ci gaba da yi wa mayakan tambayoyi domin samun ƙarin bayanan sirri kan ayyukan ta’addanci.

ADVERTISEMENT
Mayaƙan ISWAP da suka miƙa wuya
Wasu daga cikin waɗanda Sojoji suka ceto

Wannan ci gaban wani ɓangare ne na ƙoƙarin da ake yi na raunana karfin aiki da kwarin gwiwar duk ƴan ta’adda a yankin.

A ci gaba da inganta nasarar hare-haren da aka kai a ranar 9 ga Yuni, 2024, a Kollaram, sun lalata na’urori masu fashewa da suka haɗa da ƙunar bakin wake guda uku da ke shirin kai wani gagarumin hari.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Uku Bayan Rufe Makarantu A Adamawa

Sojoji Sun Kama Babban Mai Sayar Da Miyagun Kwayoyi Ga ‘Yan Ta’adda Na Boko Haram

Mayaƙan ISWAP da suka miƙa wuya
Mayaƙan ISWAP da suka miƙa wuya

Manjo Janar Ibrahim Sallau Ali, Kwamandan Rundunar MNJTF, ya yaba da bajintat sojojin tare da jaddada aniyar rundunar na kawar da ta’addanci, tabbatar da tsaron fararen hula, da dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin tafkin Chadi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

‘Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Uku Bayan Rufe Makarantu A Adamawa

November 29, 2025
Wani Mai Taɓin Ƙwaƙwalwa Ya Kashe Soja A Legas
Tsaro

Sojoji Sun Kama Babban Mai Sayar Da Miyagun Kwayoyi Ga ‘Yan Ta’adda Na Boko Haram

November 21, 2025
NDLEA
Tsaro

NDLEA Ta Kama Ƙwayar Tiramadol 396,000 A Filin Jirgin Saman Yola

November 21, 2025
Next Post
Manzon Musamman Na Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Afrika ta Kudu

Manzon Musamman Na Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Afrika ta Kudu

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.