ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Na Iya Barci Saboda Matsalar Tsaro Lokacin Da Nake Mulki –Jonathan

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Jonathan

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana cewar ba ya yin barci sakamakon matsalar tsaro da ta addabi kasar nan a lokacin da yake shugabanci.

Jonathan ya shaida hakan ne a Jalingo lokacin da yake kaddamar da wasu ayyuka da gwamnatin Jihar Taraba karkashin gwamna Darius Ishaku ta samar.

  • Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia
  • Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari

Da yake jawabi lokacin kaddamar da tawayen hanya mai nisan kilomita 22 da ya tashi daga Panti Napo zuwa sansanin ‘yan yi wa kasa hidima (NYSC), tsohon shugaban kasan ya jinjina wa al’ummar jihar a bisa rungumar zaman lafiya da suka yi.

ADVERTISEMENT

Kazalika, ya yaba wa gwamnan da dan kwangilar da ya kula da aikin, kamfanin Claneburge bisa gudanar da nagartaccen aiki.

Ya ce “Lokacin da nake shugaban Nijeriya, matsalar tsaro ta sanya ko barci ba na iya yi da daddare, wasu lokutan ko ina coci, ADC dina zai kawo waya ya nuna min yadda aka kashe mutane ko aka yi garkuwa da su, wannan lamarin ya yi matukar ba ni ciwon kai ya tada min hankali.

LABARAI MASU NASABA

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

“A lokacin da na sauka a filin jirgin saman Jalingo, na ga daraktan hukumar tsaron farin kaya ta SSS nan da nan na masa tambayar cewa ya matakin tsaro yake a Jihar Taraba, ya amsa min da cewa Taraba akwai cikakken tsaro.

“Na yi imanin cewa matsalar tsaro na hannun mutane, idan kuma suka so za a zauna lafiya, don haka ina yaba wa mutanen Taraba da kuka zabi ku zauna cikin kwanciyar hankali da zaman lafiya, batun tsaro ba lamari ne na Gwamnatin tarayya da jihohin zalla ba, a’a lamari ne da ya shafi kowa. Ina gode muku da kuka zabi zama cikin lafiya,” ya shaida.

Shi kuma gwamna Ishaku ya ce, samar da aikin na daga cikin manufofin gwamnatinsa na kyautata wa al’umma ne, ya gode wa Allah da ya bashi damar gudanarwa da karasa aikin har ma aka kaddamar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Next Post
PDP A Kano: Kotu Ta Sanya Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Sadiq Wali Da Abacha

An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira

LABARAI MASU NASABA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.