• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Hukumar Tashoshin Jirage Ruwan Nijeriya NPA, Mohammed Bello Koko ya sanar da cewa wasu mutane sun sha alwashin bata masa suna tare da yi masa zagon kasa amma kuma ya tsayu a kan ganin bai amince da hakan ya faru ba, ba zai amince da hakan ba.

Ya kuma mkara da cewa, a cikin shgekara 2 da suka wuce, a wani kokarin ganin an yi mani zagon kasa da kuma tashi wasu kudade daga gare ni, wasu mutane ne da ba a san ko su wanene ba ne, suna fakewa da wasu kungiyoyi masu fafutukan kare hakkin bil adam, sun rungumi yi mini zagon kasa ta hanyar amfani da kafafen yada labarai na intanet wajen cimma wannan mummunan buri nasu na yi mini zagon kasa.

  • Gwamnan Zamfara Ya Rage Yawan Adadin Ma’aikatun Jihar Daga 28 Zuwa 16
  • Tinubu Zai Sanar Da Sabuwar Ranar Kidayar Jama’a Da Gidaje – NPC

Ganin sun kasa cimma mummunan buri sun na bata mini suna da mutunci a halin yanzu sun sake rungumar mummunan shirin ganin sun kawo mani hari ni da da iyalai na.

Saboda sun kasa fitowa fili a gane ko su wanene, na kasa samun daman neman hakki na a kotu a kan karyar da suke yadawa a kai na.

Ina son kara jaddada cewa, a duk shekarun da na yi na aiki a banki da bangaren aikin gwamnati har zuwa yanzu ba a taba samu na da wani laifin aikata ba daidai ba a wani kotu a fadin tarayyar kasar nan. Wannan kuma a bayyana yake ga al’umma gaba daya. Ina kuma da yakinin cewa, mutuncina da aiki tukuru a fagen aikin gwamnati ya sanya Gwamnatin tarayya ta yanke shawarar daukaka girma na daga Babban Darakta a banagaren harkokin kudi zuwa shugaban Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa NPA.

Labarai Masu Nasaba

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Wasu nasarorin da muka samu sun hada da: Kammala majiyar Bitument mai girman 6,000 don kara girman mattarar Bitumen din da kuma saukaka samar da Bitume din yankin Kudu maso kudu. Samar da mashina 24 don amfani da su wajen sa ido a Shirin na na ‘Truck E-Call Up’ a yankunan Apapa/TCIPC/ da Ijora don rage cunkoson ababen hawa.

Da kuma tabbatar da bin doka amfani da ‘E-Call Up’ wanda hakan ya taimaka wajen samar da tsaro da kuma rage cunkoso a tashashin jiragen ruwa Nijeriya.

Bayar da lasisi ga karin wasu tashoshin akiye motoci don kara inganta ayyukan tashoshin jiiragen ruwa.

Ganin dannan nasarorin da muka samu, b azan yarda wadansu banzaye su shagaltar5 a nib a daga aikin dake gab ana, b azan taba yarda su kawar da hankali na bad aga aikii tukuru da kokarin bunkasa harkokin NPA, wannan shi ne kuduri a yanzu da shekaru masu zuwa a nan gaba.

A karkarewa, ina mai sanar da cewa, daga yanzu zan dauki mataki na shari’a a kan duk wata kafar sadarwar da ta kuskura buga wani bayani a kan na da ya nemi ya bata mani suna ko ci mani mutunci.

Zan kuma yi amfani da al’umma masu mutunci wajen yakar duk wani ma iyi mani zagon kasa da kuma kokarin bata mani suna.

Aiki na a NPA ba na kashin kai na ba ne. Aiki ne na bauta wa kasa, wanna nkuma na sha alwashin gudanarwa dea dukkan kafin na tun a nkaron farko.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bello KokoNPAShugabaZagon Kasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Ba Shugaba Tinubu Goyon Baya

Next Post

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

Related

Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

37 minutes ago
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

4 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

7 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

7 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

17 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

19 hours ago
Next Post
Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.