• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jakadan Nijeriya a Kasar Turkiyya Ismail Yusuf, ya ce babu wani dan Nijeriya da girgizar kasar ta shafa.

Yusuf ya bayyana haka ne a wata tattaunawa ta wayar tarho da Kamfanin Dillancin Labarai (NAN) a ranar Talata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja
  • Mun Tara Wa Dan Takarar Gwamnanmu Miliyan 511 A Kano – NNPP

A cewarsa, ofishin Jakadancin yana cikin shirin ko ta kwana domin sanin halin da duk wani dan Nijeriya ke ciki a kasar.

NAN ta ruwaito cewa a safiyar ranar 6 ga watan Fabrairu, girgizar kasa mai karfin mita 7.8 ta afku a wasu garuruwa a Kudu Maso Gabashin kasar Turkiyya.

Shugaba Recep Erdogan, ya ce girgizar kasar ita ce Iftila’i mafi muni da kasar ta fuskanta cikin shekaru 84.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Yusuf, ya ce ana ci gaba da aikin ceto kuma babu wani rahoto da aka samu na asarar rayukan ‘yan Nijeriya da ke zaune a yankin da lamarin ya shafa har zuwa lokacin da yake zantawa da NAN.

“Da sanyin safiyar ranar Litinin da karfe 4:17 na safe agogon Turkiyya, girgizar kasa mai karfin mita 6.5 zuwa 7.8 ta afku a garuruwan Malatya, Sanliurfa, Osmaniye, Diyarbakir da Gaziantep.

“Ba mu da labarin kowane dan Nijeriya a cikin wadanda abin ya shafa ya zuwa yanzu.

“Wannan aiki ne da ke gudana. Muna yin iyakar abin da za mu iya. Muna kokarin shimfida aikin ceto da matakan kariya.”

Yusuf ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa gwamnati da al’ummar Kasar Turkiyya, inda ya yi alkawarin ‘yan bai wa Nijeriya goyon baya da hadin kai.

Ya zuwa yanzu dai sama da mutane 3,400 ne suka mutu a girgizar kasar a Turkiyya, inda dubbai suka jikkata, yayin da ake ci gaba da aikin ceto.

Yayin da sama da mutane 2,000 kuma aka bayar da rahoton sun mutu a Siriya a sanadin girgizar kasar ta afku.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan NijeriyaGirgizar KasaJakadaSiriyaTurkiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja

Next Post

Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

10 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

1 day ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

1 day ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Turkiyya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.