• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jakadan Nijeriya a Kasar Turkiyya Ismail Yusuf, ya ce babu wani dan Nijeriya da girgizar kasar ta shafa.

Yusuf ya bayyana haka ne a wata tattaunawa ta wayar tarho da Kamfanin Dillancin Labarai (NAN) a ranar Talata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja
  • Mun Tara Wa Dan Takarar Gwamnanmu Miliyan 511 A Kano – NNPP

A cewarsa, ofishin Jakadancin yana cikin shirin ko ta kwana domin sanin halin da duk wani dan Nijeriya ke ciki a kasar.

NAN ta ruwaito cewa a safiyar ranar 6 ga watan Fabrairu, girgizar kasa mai karfin mita 7.8 ta afku a wasu garuruwa a Kudu Maso Gabashin kasar Turkiyya.

Shugaba Recep Erdogan, ya ce girgizar kasar ita ce Iftila’i mafi muni da kasar ta fuskanta cikin shekaru 84.

Labarai Masu Nasaba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

Yusuf, ya ce ana ci gaba da aikin ceto kuma babu wani rahoto da aka samu na asarar rayukan ‘yan Nijeriya da ke zaune a yankin da lamarin ya shafa har zuwa lokacin da yake zantawa da NAN.

“Da sanyin safiyar ranar Litinin da karfe 4:17 na safe agogon Turkiyya, girgizar kasa mai karfin mita 6.5 zuwa 7.8 ta afku a garuruwan Malatya, Sanliurfa, Osmaniye, Diyarbakir da Gaziantep.

“Ba mu da labarin kowane dan Nijeriya a cikin wadanda abin ya shafa ya zuwa yanzu.

“Wannan aiki ne da ke gudana. Muna yin iyakar abin da za mu iya. Muna kokarin shimfida aikin ceto da matakan kariya.”

Yusuf ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa gwamnati da al’ummar Kasar Turkiyya, inda ya yi alkawarin ‘yan bai wa Nijeriya goyon baya da hadin kai.

Ya zuwa yanzu dai sama da mutane 3,400 ne suka mutu a girgizar kasar a Turkiyya, inda dubbai suka jikkata, yayin da ake ci gaba da aikin ceto.

Yayin da sama da mutane 2,000 kuma aka bayar da rahoton sun mutu a Siriya a sanadin girgizar kasar ta afku.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan NijeriyaGirgizar KasaJakadaSiriyaTurkiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja

Next Post

Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

Related

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

9 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

12 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

16 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

18 hours ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

19 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

23 hours ago
Next Post
Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.