ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada

by Sadiq
3 years ago
Turkiyya

Jakadan Nijeriya a Kasar Turkiyya Ismail Yusuf, ya ce babu wani dan Nijeriya da girgizar kasar ta shafa.

Yusuf ya bayyana haka ne a wata tattaunawa ta wayar tarho da Kamfanin Dillancin Labarai (NAN) a ranar Talata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja
  • Mun Tara Wa Dan Takarar Gwamnanmu Miliyan 511 A Kano – NNPP

A cewarsa, ofishin Jakadancin yana cikin shirin ko ta kwana domin sanin halin da duk wani dan Nijeriya ke ciki a kasar.

ADVERTISEMENT

NAN ta ruwaito cewa a safiyar ranar 6 ga watan Fabrairu, girgizar kasa mai karfin mita 7.8 ta afku a wasu garuruwa a Kudu Maso Gabashin kasar Turkiyya.

Shugaba Recep Erdogan, ya ce girgizar kasar ita ce Iftila’i mafi muni da kasar ta fuskanta cikin shekaru 84.

LABARAI MASU NASABA

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Yusuf, ya ce ana ci gaba da aikin ceto kuma babu wani rahoto da aka samu na asarar rayukan ‘yan Nijeriya da ke zaune a yankin da lamarin ya shafa har zuwa lokacin da yake zantawa da NAN.

“Da sanyin safiyar ranar Litinin da karfe 4:17 na safe agogon Turkiyya, girgizar kasa mai karfin mita 6.5 zuwa 7.8 ta afku a garuruwan Malatya, Sanliurfa, Osmaniye, Diyarbakir da Gaziantep.

“Ba mu da labarin kowane dan Nijeriya a cikin wadanda abin ya shafa ya zuwa yanzu.

“Wannan aiki ne da ke gudana. Muna yin iyakar abin da za mu iya. Muna kokarin shimfida aikin ceto da matakan kariya.”

Yusuf ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa gwamnati da al’ummar Kasar Turkiyya, inda ya yi alkawarin ‘yan bai wa Nijeriya goyon baya da hadin kai.

Ya zuwa yanzu dai sama da mutane 3,400 ne suka mutu a girgizar kasar a Turkiyya, inda dubbai suka jikkata, yayin da ake ci gaba da aikin ceto.

Yayin da sama da mutane 2,000 kuma aka bayar da rahoton sun mutu a Siriya a sanadin girgizar kasar ta afku.

MASU ALAKA

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
Manyan Labarai

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Next Post
Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

Wannan Farfajiya Ta Nuna Tushen Alakar Afirka Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.