• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kananan Labarai

Buhari Ya Kaddamar Da Hanyar Nguru-Gashua-Bayamari A Yobe

by Muhammad Maitela
1 month ago
in Kananan Labarai
0
Buhari Ya Kaddamar Da Hanyar Nguru-Gashua-Bayamari A Yobe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kaddamar da bude sabuwar hanyar da gwamnatin tarayya ta kammala wadda ta tashi daga Nguru zuwa Gashua ta wuce Baymari tare da mikata a hannun gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi.

Da yake jawabi a madadin shugaban Buhari a wajen taron bude hanyar, Ministan Wutar Lantarki, Abubakar D. Aliyu, ya bayyana aikin hanyar a matsayin daya daga cikin muhimman ayyukan da gwamnatin tarayya ta gudanar a fadin kasar nan domin bunkasa harkokin sufuri da tattalin arziki a kasa.

  • Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta
  • An Tabbatar Da Yusuf Baba-Ahmed A Matsayin Mataimakin Peter Obi

Ya ce, “Kamar yadda zaku shaida, zamu mika wannan hanya mai tazarar kilomita sama da 55, wadda ta sada garuruwan Nguru-Gashua- Bayamari a jihar Yobe zuwa jihohin Jigawa da Borno.”

“Har wala yau kuma, hanya ce mai matuqar muhimmanci wadda za ta bunqasa harkokin noma da kasuwanci a wannan yankin.”

A nashi vangaren, Minista a Ma’aikatar Ayyuka da Gidaje ta Nijeriya, Babatunde Fashola, wanda Daraktan kula da manyan hanyoyi- Mr Celestine Shuwusu ya wakilta ya bayyana farin-ciki dangane da yadda ma’aikatar ta fara aikin kana ta kammala tare da mika shi cikin nasara.

Labarai Masu Nasaba

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar

Bugu da qari kuma, Mista Fashola ya yaba da cikakken hadin kan ma’aikatar kuxi ta tarayya, zauren majisar dokoki ta qasa, musamman shugaban kwamitin ayyuka na majisa bisa goyon bayan da suka bayar wajen kammala aikin.

Haka zalika ya yaba wa ma’aikatansa, yan kwangila tare da yankunan da aka gudanar da aikin hanyar bisa hadin kai da goyon baya.

Da yake jawabi a bukin bude sabuwar hanyar, Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bayyana kaddamar da bude hanyar a matsayin muhimmin tarihi ga al’umar jihar sabanin irin yadda cikin shekaru da yawa gwamnatocin baya suka mayar da jihar saniyar ware.

Bugu da kari gwamna Buni ya bayyana muhimmancin shimfida hanyoyi wajen bunkasa tattalin arziki da raya birane da yankunan karkara.

Kazalika, Gwamna Buni ya yaba wa gwamnatin Muhammadu Buhari dangane da namijin kokari wajen dawo da zaman lafiya mai dorewa a yankin.

A hannu guda kuma Buni ya jinjina wa sashen zartaswa dangane da amincewa da dawo wa da gwamnatin jihar Yobe Naira Biliyan 18 da ta kashe wajen gina hanyoyi mallakain gwamnatin tarayya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta

Next Post

A Karon Farko, ‘Yan Ta’adda Sun Farmaki Tawagar Buhari

Related

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya
Kananan Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

4 days ago
Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar
Kananan Labarai

Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar

5 days ago
Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista
Kananan Labarai

Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista

6 days ago
Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani
Kananan Labarai

Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani

6 days ago
Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu
Kananan Labarai

Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu

6 days ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

1 week ago
Next Post
A Karon Farko, ‘Yan Ta’adda Sun Farmaki Tawagar Buhari

A Karon Farko, ‘Yan Ta’adda Sun Farmaki Tawagar Buhari

LABARAI MASU NASABA

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
DPO Ya Samu Lambar Yabo Kan Kin Karbar Cin-hancin Dala 200,000 A Kano

Ruwan-wuta: ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kubutar Da Dabbobi 110 A Katsina

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.