• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Ba Wa Bankuna Umarnin Su Fitar Da Tsofaffin Kudade — Soludo

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Bankin Nijeriya (CBN) daga karshe dai ya amince da bai wa bankunan kasuwanci umarnin su fitar da tsoffin takardun kudade kuma su karbi tsoffin muddin kwastomomi suka kawo musu, kamar yadda gwamnan Jihar Anambra, Chukwuma Charles Soludo wanda tsohon gwamna CBN ne ya shaida.

Akwai wasu majiyoyi da suka nakalto cewa tun makon jiya dai wasu bakunan suka yi ta bai wa mutane takardar kudi tsoffi.

  • Gwamnatin Kogi Za Ta Fara Hukunta Duk Wanda Ya Ki Karbar Tsoffin Kudi
  • Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Gwamnan ya ce, yanzu mutane na da damar zuwa bankuna su shigar da takardun kudadensu tsoffi a kashin kai ko kamfanonin kuma ba a kiyasce lokaci ba.

Soludo ya ce, gwamnan CBN ya bayar da umarnin ne a lokacin wata ganawa da kwamitin bankuna da ya gudana a ranar Lahadi 13 ga watan Maris.

Soludo ke cewa, “Gwamnan CBN Dakta Godwin Emefiele da kansa ya tabbatar min a zantawarmu ta wayar tarho a daren ranar Lahadi.

Labarai Masu Nasaba

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe

“Don haka mazauna jihar Anambra ina basu shawarar kai tsaye su karbi tsoffin takardun kudi na 200, 500, da na naira 1,000 wajen yin kasuwancinsu tare da karɓan tsohon da sabon takardar kudi.”

Ya kuma bukaci al’ummar jihar da su kai rahoton duk wani bankin da ya ki amsar tsoffin kudi a lokacin da suka ke shigar da kudadensu.

“Gwamnatin Anambra ba wai za ta tsaya kai rahoton bankin da ya ki karban tsohon kudi ba ne, a’a rufe bankin za mu yi kai tsaye.”

Duk kokarin da aka yi don jin ta bakin bankin CBN kan wannan ikirarin na Soludo ya citura domin ba a iya samun Isa Abdulmumin, Kakakin babban bankin ba zuwa hada wannan rahoton.

Wasu majiyoyi masu karfi sun tabbatar da cewa eh lallai an Yi ta ganawa da gwamnan CBN da manyan jagororin bankuna a ranar Lahadi kuma tabbas sabon umarni na biyu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Sin Ya Nuna Cikakken Kwarin Gwiwa Kan Yanayin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Next Post

Kwanturolan NIS Na Ribas Ya Ba Da Tabbacin Kare ‘Yan Kasashen Waje A Jihar

Related

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

2 days ago
Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe
Da ɗumi-ɗuminsa

Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe

1 week ago
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita
Da ɗumi-ɗuminsa

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita

4 weeks ago
Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu

1 month ago
Ku Gafarce Ni, Na Yi Nadamar Tallata Tinubu Da Na Yi – Ɗanbilki Kwamanda
Da ɗumi-ɗuminsa

Ku Gafarce Ni, Na Yi Nadamar Tallata Tinubu Da Na Yi – Ɗanbilki Kwamanda

3 months ago
Umar Farouk Ibrahim (Sakataren Gwamnatin Kano)
Da ɗumi-ɗuminsa

Watanni 2 Da Sauke Baffa Bichi, An Nada Umar Farouk Mukamin Sakataren Gwamnatin Kano

3 months ago
Next Post
Kwanturolan NIS Na Ribas Ya Ba Da Tabbacin Kare ‘Yan Kasashen Waje A Jihar

Kwanturolan NIS Na Ribas Ya Ba Da Tabbacin Kare 'Yan Kasashen Waje A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.