ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Nuna Cikakken Kwarin Gwiwa Kan Yanayin Tattalin Arzikin Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Sabon firaministan kasar Sin Li Qiang ya bayyana cewa, kasar Sin tana da cikakken kwarin gwiwa kan makomar tattalin arzikin kasar. Yana mai cewa, za ta magance abubuwan dake neman hana ruwa gudu, don samun kyakkyawar makoma.

Li Qiang ya shaidawa taron manema labarai hakan ne Litinin din nan, bayan kammala taron farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14.
Li ya ce, idan har ana fatan cimma burin samun bunkasuwar yawan GDP da ya kai kusan kashi 5 bisa 100 a shekarar 2023, bisa babban tushen da ake samu a fannin tattalin arzikin kasar a halin yanzu, to hakan ba abu ne mai sauki ba, kuma yana bukatar kara zage damtse.

Ya kara da cewa, babban makasudin aikin jam’iyyar da ma gwamnati shi ne, kyautata jin dadin jama’a. Don haka wajibi ne a ko da yaushe gwamnati ta yi shiri tare da gudanar da ayyukanta bisa laakari da abin da jamaa ke ji da kuma aiwatar da bukatun jamaa.

ADVERTISEMENT

Li Qiang ya bayyana cewa, kamfanoni masu zaman kansu dake kasar Sin, za su more yanayi mai kyau da kuma babbar dama ta samun ci gaba.

Li ya fadawa taron manema labarai cewa, gwamnati za ta kara zage damtse wajen samar da yanayin kasuwanci mai dogaro da kasuwa, bisa tsarin doka da kuma kasa da kasa, da kula da dukkan nauoin kamfanoni ba tare da nuna wani bambanci ba, da kare yancin mallakar kamfanoni da hakkoki da muradun yan kasuwa bisa doka.

LABARAI MASU NASABA

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

Li ya bayyana cewa, kasar Sin za ta samar da daidaito ga kowane nau’in kasuwanci, da kara tallafawa kamfanoni masu zaman kansu, wajen bunkasa harkokinsu na kasuwanci.

Li Qiang ya bayyana cewa, kasar Sin za ta kara fadada bude kofa ga kasashen waje bisa manyan ka’idojin cinikayya na kasa da kasa, kuma za ta kara bude kofarta ga duniya tare da kyautata yanayin kasuwanci da samar da hidimomi.

Da yake karin hakse game da dangantakar Sin da Amurka kuwa, Li ya ce, Sin da Amurka za su iya yin hadin gwiwa, kuma dole ne su yi aiki tare, akwai kuma abubuwa da dama da kasashen biyu za su cimma ta hanyar yin aiki tare.
Li ya kara da cewa, matsayar da aka cimma tsakanin manyan shugabannin kasashen Sin da Amurka a yayin ganawar da suka yi a watan Nuwamban da ya gabata, na bukatar a fassara ko aiwatar da su zuwa hakikanin manufofi da ayyuka na zahiri. (Ibrahim Yaya)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya
Daga Birnin Sin

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

June 17, 2026
Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Ba Wa Bankuna Umarnin Su Fitar Da Tsofaffin Kudade — Soludo

LABARAI MASU NASABA

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

June 18, 2026
Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

June 18, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

June 18, 2026
2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

June 18, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026
Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

June 18, 2026
Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.