Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Dole Iyaye Su Kara Sa Ido Kan Ilimin Yaransu -Farfesa Victor

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
Iyaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Wani daga cikin masu kishin ci gaban harkokin ilimi na rayuwar al’umma, Farfesa Victor Ibrahim La’ah ya bukaci masu ruwa da tsaki a Arewacin Nijeriya da kungiyoyin ci gaban al’umma da su hada hannu wuri guda domin ganin an inganta rayuwa tare da samar da ilimi mai inganci da hanyoyin ayyukan yi ga matasa maza da mata.

 

Ambasada Victor Ibrahim ya bayyana haka be alokacin da yake zantawa da manema labarai, inda ya ce babu wata nasara ko ci gaba da jama’a za su samu ba tare da hadin kai da kaunar juna da kuma ingantacce ilimi da sana’oin dogaro da kai ba. Farfesa Victor Ibrahim ya ci gaba da cewa, gwamnatoci na yin bakin kokarinsu, don haka ya zama wajibi ga iyaye su ci gaba da sanya idanu a kan harkokin karatun yaransu. Haka kuma ya ya yi kira ga kungiyoyin ci gaban al’umma da su taimaka wajen shirya tarukan kara wa juna sani da wayar da kan matasa domin fahimtar mahimmancin neman ilimi mai nagarta da sana’oin dogaro da kai.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

 

Hakazalika Farfesa Ibrahim mai nasara ya yi amfani da wannan dama inda yayi kira ga daukacin al’umma cewa, tallafawa rayuwar yara marayu da mabukata dake cikin al’umma hakki da ya rataya a wuyan kowa da kowa, son haka sai ya bukaci jama’a  dasu ci gaba da yin addu’o’in dorawar zaman lafiya da hadin kan  al’umnar kasar nan.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Babu Sauran Karin Wa’adin Yin Rijista Ga Dalibai Da Zarar Wannan Ya Kare — JAMB

Next Post

 ‘Yan bindiga Sun Kashe Mutum Hudu, Sun Raunata Daya A Kaduna

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
12 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
15 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
20 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
22 hours ago
0

...

Next Post
Kisan

 ‘Yan bindiga Sun Kashe Mutum Hudu, Sun Raunata Daya A Kaduna

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: