• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubban Manoma Za Su Amfana Da Fasahar Adana Tumatir A Kano

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Dubban Manoma Za Su Amfana Da Fasahar Adana Tumatir A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin manonan tumatir dubu uku da ke Jihar Kano, za su amfana da fasahar adana tumatir a karkashin shirin da wata kungiya mai zaman kanta, mai suna ‘Pydera Global YieldWise Nigeria’ ta kirkiro da shi.

Kungiyar ta fito da shirin ne don rage wa manoman na tumatir da ke jihar yawan asarar da suke yi, a kasuwar tumatirin din.

  • Dimbin Ribar Noman Inabi A Nijeriya

Aikin, wanda kuma gidauniyar Rockefeller ce ta samar da kudi don yinsa, an kirkiro da shi ne don magance asarar da manoman na tumatir suke yi a lokacin da suka dasa shi da kuma kan sauran amfanin gona da ake shuka wa a kasar nan.

Daraktan shirin Lekan Tobi ne ya sanar da hakan a lokacin kaddamar da shirin a kauyen Kwanar Agalawa da ke cikin karamar hukumar Garunmalam da ke jihar ta Kano a ranar Talatar da ta wuce.

Kamfanin dillancin labarai na kasa, ya ruwaito cewar, kauyen na Kwanar Agalawa, yana daya daga cikin yankunan da ake noma tumatir mai yawa a jihar.
A cewar Mista Tobi, kungiyar ta yanke shawarar kirkiro da aikin ne don shawo kan kalubalen da manoman suke fuskan ta ne a yankin.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Ya ci gaba da cewa, manoman tumatir su dubu uku da aka zabo daga cikin kungiyoyin manoma arba’in da hudu ne za su amfana da shirin, inda za a samar musu da wajen adana tumatir da kuma sarrafa shi.

Ya bayyana cewar, manoman suna da zabin samo musu sayen tumatir din su da kuma samun ingantaccen irin tumatir don samun yin noma mai riba.
Ya yi nuni da cewa, a bisa fasahar, za kuma a koyawa manoman yadda za su adana Kokumba da Albasa da Shinkafa da masara da sauransu.

Shi kuwa a nasa jawabain a wurin taron, Mataimakin gwamnan jihar Kano Alhaji Nasiru Gawuna, ya ce gwamnatin jihar zata ci gaba da baiwa fannin aikin gona fifiko, musamman don samar da wadataccen abinci a jihar.

Mataimakin gwamnan wanda babban sakatatare a ma’aikatar aikin gona da albarkantu na jihar Aminu Garba ya wakilce shi a wurin taron mataimakin gwamnan ya kuma ya ba a kan kirkiro da shirin na YieldWise Nijeriya.

Taron ya kuma samu halartar masu noma tumatir da sauran masu ruwa da tsaki a fannin, harda wakilan da suka fito daga jihar Jigawa da Katsina da Kaduna da kuma Folato.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Allah Ya Yi Wa Babban Limamin Masallacin Garun Kura A Kano Rasuwa

Next Post

Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (2)

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

2 weeks ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

4 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

4 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 month ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 month ago
Next Post
Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (2)

Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (2)

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.