ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubban Manoma Za Su Amfana Da Fasahar Adana Tumatir A Kano

by Abubakar Abba
4 years ago
Manoma

Kimanin manonan tumatir dubu uku da ke Jihar Kano, za su amfana da fasahar adana tumatir a karkashin shirin da wata kungiya mai zaman kanta, mai suna ‘Pydera Global YieldWise Nigeria’ ta kirkiro da shi.

Kungiyar ta fito da shirin ne don rage wa manoman na tumatir da ke jihar yawan asarar da suke yi, a kasuwar tumatirin din.

  • Dimbin Ribar Noman Inabi A Nijeriya

Aikin, wanda kuma gidauniyar Rockefeller ce ta samar da kudi don yinsa, an kirkiro da shi ne don magance asarar da manoman na tumatir suke yi a lokacin da suka dasa shi da kuma kan sauran amfanin gona da ake shuka wa a kasar nan.

ADVERTISEMENT

Daraktan shirin Lekan Tobi ne ya sanar da hakan a lokacin kaddamar da shirin a kauyen Kwanar Agalawa da ke cikin karamar hukumar Garunmalam da ke jihar ta Kano a ranar Talatar da ta wuce.

Kamfanin dillancin labarai na kasa, ya ruwaito cewar, kauyen na Kwanar Agalawa, yana daya daga cikin yankunan da ake noma tumatir mai yawa a jihar.
A cewar Mista Tobi, kungiyar ta yanke shawarar kirkiro da aikin ne don shawo kan kalubalen da manoman suke fuskan ta ne a yankin.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ya ci gaba da cewa, manoman tumatir su dubu uku da aka zabo daga cikin kungiyoyin manoma arba’in da hudu ne za su amfana da shirin, inda za a samar musu da wajen adana tumatir da kuma sarrafa shi.

Ya bayyana cewar, manoman suna da zabin samo musu sayen tumatir din su da kuma samun ingantaccen irin tumatir don samun yin noma mai riba.
Ya yi nuni da cewa, a bisa fasahar, za kuma a koyawa manoman yadda za su adana Kokumba da Albasa da Shinkafa da masara da sauransu.

Shi kuwa a nasa jawabain a wurin taron, Mataimakin gwamnan jihar Kano Alhaji Nasiru Gawuna, ya ce gwamnatin jihar zata ci gaba da baiwa fannin aikin gona fifiko, musamman don samar da wadataccen abinci a jihar.

Mataimakin gwamnan wanda babban sakatatare a ma’aikatar aikin gona da albarkantu na jihar Aminu Garba ya wakilce shi a wurin taron mataimakin gwamnan ya kuma ya ba a kan kirkiro da shirin na YieldWise Nijeriya.

Taron ya kuma samu halartar masu noma tumatir da sauran masu ruwa da tsaki a fannin, harda wakilan da suka fito daga jihar Jigawa da Katsina da Kaduna da kuma Folato.

Manoma
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (2)

Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (2)

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.