Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Duk Duniya Ba Wanda Ya Kai Cristiano Zura Kwallo A Kungiya Da Kasarsa

by Sulaiman Ibrahim
January 11, 2021
in Uncategorized, WASANNI
1 min read
Duk Duniya Ba Wanda Ya Kai Cristiano Zura Kwallo A Kungiya Da Kasarsa

Ronaldo

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Cristiano Ronaldo Dan Asalin Kasar Portugal, yanzu ya zama Wanda yafi kowa zura kwallaye a raga ta kowanne bangare( Kungiyance ko a wasannin Kasa da Kasa).

Dan wasan Wanda yanzu yake taka leda a kungiyar Juventus Dake kasar italiya, ya karya tarihin shahararrun ‘yan wasan kwallon kafa na duniya.

samndaads
  1. Portugal: Cristiano Ronaldo: 759

    Ronaldo
  2. Czech Republic: Josef Bican: 759
Josef Bican
  1. Brazil: Pelé 757
Pelé
  1. Brazil: Romário 749
Romario
  1. Argentina: Messi 719
Messi

Kai… Mamakin kafa wannan babban tarihi a duniya!!!!

SendShareTweetShare
Previous Post

Korona: Za A Dakatar Da Yin Katin Dan Kasa Saboda Cunkoso – Ministan Lafiya

Next Post

Za A Kara Hadin Gwiwa Wajen Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Sin Da Afirka

RelatedPosts

Lukaku

Za Mu Iya Lashe Gasar Siriya A – Lukaku

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan,...

Pogba

Mun Shirya Doke Liverpool, Cewar Pogba

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Paul...

Mourinho

Mourinho Ya Caccaki ‘Yan Wasansa

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Kociyan kungiyar Tottenham, Jose Mourinho ya koka da rashin kokarin...

Next Post
Za A Kara Hadin Gwiwa Wajen Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Sin Da Afirka

Za A Kara Hadin Gwiwa Wajen Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Sin Da Afirka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version