• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
Goro

Jama’a barkanku da wannan rana ta Juma’a,  barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba, musamman na kuruciya. Yau ma shafin na tafe da sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako daga Zainab Bello Yakasai Jihar Kano:

Ina gaida Mamana Haj. Habiba, da kanwata Maryam Bello, Jamila Bello, Shafa’atu Bello, Shehu Bello, Auwalu Bello, Amina Bello, Salamatu Bello, sai babbar yayata Aisha Bello, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ba zan manta da ‘Ya’yana ba kamar su Khadija Muhammad Inuwa, sai wata Khadija Muhammad Inuwa, da Ibrahim Muhammad Inuwa, da Abdulbaki Muhammad Inuwa, sai Abbas M.Inuwa, sai kuma Maryam M.Inuwa da fatan su ma sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zainab Haruna Umar Unguwar Kawo Jihar Kano:

Sakon goron juma’a zuwa ga sahibina, masoyina, muradin ruhina, uban ‘ya’yana, farin cikina, wanda duk duniya ba ni da kamar sa bayan iyayena, me suna mai tsada wato Abubakar Muhammad Baba Yaro, fatan alkhairi tare da sakon goron juma’a zuwa gare shi abin alfaharina, da fatan yayi juma’a lafiya, Allah ya karawa rayuwa albarka.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Sako daga Rahma Ibrahim Jihar Kaduna:

Ina gaida kawata Maryamu da kanwata Saudat, da Kareema da Zulfa, ina gaida Leemat ina gaida Sadeek ina gaida sauran kawayena da abokaina baki daya, ina fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Kabeer Iliyasu Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyiyata Zeenat Idris, ina gaida mahaifana da kannena, da Malamanmu na boko da islamiyya, ina gaida abokina Hashim, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Aishat Isma’il Jihar Kano:

Asssalamu alaikum jaridar Leadership ina son a mikan sakon goron juma’a zuwa ga kawayena ‘yan makarantan mu da gaba daya ‘yan ajinmu kar su Hauwa Jibrin, Baby Beauty, Zeey Ahmad, Fauziyya Shazali, Hibbah Chas, da sauransu duk ina gaishe su, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim (Hamshakiya):

Ina gaida Hajiya Kulu da Haj. Ababa da Auntyna Zulaihat, da wata Auntyn tawa Haj. Binta, ina gaida kannena baki dayansu kamar; Aliyu, Tahir, Hajjiyannan, Mummy, Ikleema, da sauransu ina gaida gaba daya al’ummar musulmi, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Abdulfata Ibrahim Zaria:

Ina yi wa dukkanin ‘yan uwa musulmai fatan Alkairi da fatan za a yi Sallar juma’a lafiya, Na gode.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

August 15, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Next Post
Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.