• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
Goro

Jama’a barkanku da wannan rana ta Juma’a,  barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba, musamman na kuruciya. Yau ma shafin na tafe da sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako daga Zainab Bello Yakasai Jihar Kano:

Ina gaida Mamana Haj. Habiba, da kanwata Maryam Bello, Jamila Bello, Shafa’atu Bello, Shehu Bello, Auwalu Bello, Amina Bello, Salamatu Bello, sai babbar yayata Aisha Bello, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ba zan manta da ‘Ya’yana ba kamar su Khadija Muhammad Inuwa, sai wata Khadija Muhammad Inuwa, da Ibrahim Muhammad Inuwa, da Abdulbaki Muhammad Inuwa, sai Abbas M.Inuwa, sai kuma Maryam M.Inuwa da fatan su ma sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zainab Haruna Umar Unguwar Kawo Jihar Kano:

Sakon goron juma’a zuwa ga sahibina, masoyina, muradin ruhina, uban ‘ya’yana, farin cikina, wanda duk duniya ba ni da kamar sa bayan iyayena, me suna mai tsada wato Abubakar Muhammad Baba Yaro, fatan alkhairi tare da sakon goron juma’a zuwa gare shi abin alfaharina, da fatan yayi juma’a lafiya, Allah ya karawa rayuwa albarka.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Sako daga Rahma Ibrahim Jihar Kaduna:

Ina gaida kawata Maryamu da kanwata Saudat, da Kareema da Zulfa, ina gaida Leemat ina gaida Sadeek ina gaida sauran kawayena da abokaina baki daya, ina fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Kabeer Iliyasu Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyiyata Zeenat Idris, ina gaida mahaifana da kannena, da Malamanmu na boko da islamiyya, ina gaida abokina Hashim, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Aishat Isma’il Jihar Kano:

Asssalamu alaikum jaridar Leadership ina son a mikan sakon goron juma’a zuwa ga kawayena ‘yan makarantan mu da gaba daya ‘yan ajinmu kar su Hauwa Jibrin, Baby Beauty, Zeey Ahmad, Fauziyya Shazali, Hibbah Chas, da sauransu duk ina gaishe su, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim (Hamshakiya):

Ina gaida Hajiya Kulu da Haj. Ababa da Auntyna Zulaihat, da wata Auntyn tawa Haj. Binta, ina gaida kannena baki dayansu kamar; Aliyu, Tahir, Hajjiyannan, Mummy, Ikleema, da sauransu ina gaida gaba daya al’ummar musulmi, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Abdulfata Ibrahim Zaria:

Ina yi wa dukkanin ‘yan uwa musulmai fatan Alkairi da fatan za a yi Sallar juma’a lafiya, Na gode.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

August 15, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Next Post
Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.