• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Rabi'at Sidi Bala
10 months ago
in Al'adu, Goron Juma'a
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da wannan rana ta Juma’a,  barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba, musamman na kuruciya. Yau ma shafin na tafe da sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako daga Zainab Bello Yakasai Jihar Kano:

Ina gaida Mamana Haj. Habiba, da kanwata Maryam Bello, Jamila Bello, Shafa’atu Bello, Shehu Bello, Auwalu Bello, Amina Bello, Salamatu Bello, sai babbar yayata Aisha Bello, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ba zan manta da ‘Ya’yana ba kamar su Khadija Muhammad Inuwa, sai wata Khadija Muhammad Inuwa, da Ibrahim Muhammad Inuwa, da Abdulbaki Muhammad Inuwa, sai Abbas M.Inuwa, sai kuma Maryam M.Inuwa da fatan su ma sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zainab Haruna Umar Unguwar Kawo Jihar Kano:

Sakon goron juma’a zuwa ga sahibina, masoyina, muradin ruhina, uban ‘ya’yana, farin cikina, wanda duk duniya ba ni da kamar sa bayan iyayena, me suna mai tsada wato Abubakar Muhammad Baba Yaro, fatan alkhairi tare da sakon goron juma’a zuwa gare shi abin alfaharina, da fatan yayi juma’a lafiya, Allah ya karawa rayuwa albarka.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A 30-03-2025

GORON JUMA’A 16/05/2025

Sako daga Rahma Ibrahim Jihar Kaduna:

Ina gaida kawata Maryamu da kanwata Saudat, da Kareema da Zulfa, ina gaida Leemat ina gaida Sadeek ina gaida sauran kawayena da abokaina baki daya, ina fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Kabeer Iliyasu Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyiyata Zeenat Idris, ina gaida mahaifana da kannena, da Malamanmu na boko da islamiyya, ina gaida abokina Hashim, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Aishat Isma’il Jihar Kano:

Asssalamu alaikum jaridar Leadership ina son a mikan sakon goron juma’a zuwa ga kawayena ‘yan makarantan mu da gaba daya ‘yan ajinmu kar su Hauwa Jibrin, Baby Beauty, Zeey Ahmad, Fauziyya Shazali, Hibbah Chas, da sauransu duk ina gaishe su, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim (Hamshakiya):

Ina gaida Hajiya Kulu da Haj. Ababa da Auntyna Zulaihat, da wata Auntyn tawa Haj. Binta, ina gaida kannena baki dayansu kamar; Aliyu, Tahir, Hajjiyannan, Mummy, Ikleema, da sauransu ina gaida gaba daya al’ummar musulmi, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Abdulfata Ibrahim Zaria:

Ina yi wa dukkanin ‘yan uwa musulmai fatan Alkairi da fatan za a yi Sallar juma’a lafiya, Na gode.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rundunar ‘Yansandan Kano Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Laifin Kisan Kai Bayan Shekara 6

Next Post

Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

Related

GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

21 hours ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 16/05/2025

2 weeks ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

2 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 14-02-2025

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 9-01-2025

5 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 3-01-2025

5 months ago
Next Post
Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

May 31, 2025
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

May 31, 2025
Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

May 30, 2025
Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

May 30, 2025
Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

May 30, 2025
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

May 30, 2025
Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 30, 2025
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

May 30, 2025
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

May 30, 2025
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

May 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.