• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sokoto Za Ta Kashe Biliyan 20.3 Domin Sayen Abinci Da Wasu Ayyuka

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
gwamnatin sokoto

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta aminta da kashe tsabar kudi Naira Biliyan 20.3 domin sayen abincin da za a tallafawa al’umma domin rage radadin cire tallafin man fetur da kuma gudanar da wasu ayyuka.

Kwamishinan harkokin Adddini, Jabir Sani Mai- Hula ne ya bayyana hakan bayan kammala taron farko na Majalisar Zartaswar Jihar a karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, inda ya ce, gwamnatin ta kafa dokar daukin gaggawa kan samar da abinci.

  • Gwamnatin Sokoto Za Ta Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Asalin Jihar 85 A Jami’ar NorthWest

“Majalisar Zartaswar Jiha ta aminta da sayen buhu 57, 000 na shinkafa mai nauyin kilo 50 a kan Naira Biliyan 2.5 da buhu 26, 000 na Gero mai nauyin kilo 100 a kan Naira Biliyan 1.4 wadanda kudinsu suka kama Naira Biliyan 3.9.

“Za a raba su ne a fadin jihar, domin tallafawa al’umma kan radadin janye tallafin man fetur a bisa ga matsin tattalin arziki da ake ciki.” Inji Mai-hula

Kwamishinan ya kara da cewa, Gwamnatin jiha da hadin guiwar Gwamnarin Tarayya sun kuma aminta da saye da raba buhun Masara 44, 000.

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

Ya ce gwamnatin jiha ta bayar da damar sayen motoci 50 kirar Toyota masu daukar mutane 18 da Toyota Camry 20 domin jigilar matafiya a kan kudi naira biliyan 3.4. Ya ce za a yi amfani da motocin a tafiye- tafiyen jihohi da cikin jiha, a yayin da za a yi amfani da motocin Camry wajen jigilar mata zalla a cikin jiha.

Haka ma Majalisar ta ce a bisa ga kokarin gwamnati na magance matsalolin tsaro ta aminta da sayen motoci kirar Toyota Hilux 66 a kan naira biliyan 2.6 wadanda za a rabawa ofisoshin ‘Yansanda a Kananan Hukumomi 23 a yayin da sauran za a rabawa sauran jami’an tsaro.

Kazalika, Majalisar ta aminta da gina gidaje 500 a kan naira biliyan 7.4 a Kalambaina. Za a gina gidaje 300 masu dakuna 3 da kuma 200 masu dakuna 200 a yayin da za a kashe naira biliyan 1.8 domin shimfidawa da gyaran hanyoyi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

Tsokaci Kan Yadda Wata Kanwa Ta Zalunci ‘Yar Yayarta Ta Riko

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.