• English
  • Business News
Friday, September 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Fitar Da Dala Miliyan Biyar Daga Asusun IFAD Don Bunkasa Noma

by Abubakar Abba
1 year ago
in Noma Da Kiwo
0
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Fitar Da Dala Miliyan Biyar Daga Asusun IFAD Don Bunkasa Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta hanyar Ma’aikatar Aikin Noma da Samar da Abinci, ta bukaci a fitar da dala miliyan biyar a asusun bayar da tallafin bunkasa aikin noma na kasa da kasa (IFAD) domin wanzar da aikin tallafa wa iyalai a yankin Neja Delta (LIFE-ND), da kuma shirin habaka noma domin samun gwaggwabar riba (BCDP).

Ministan Ma’aikatar Abubakar Kyari ne ya yi wannan kira a lokacin da ya karbi bakuncin Mataimakin Shugaban IFAD, Donal Brown a Abuja.

  • An Wallafa “Bayanan Da Aka Tsamo Daga Littafin Xi Game Da Zamanantarwar Iri Na Sin” Da Faransanci
  • Bullar Cutar Kankana: Tawagar Kwararrun Masu Bincike Ta Isa Jihar Bauchi

A cewar Kyari, gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen ci gaban IFAD, musamman domin ciyar da fannin kimiyyar aikin noma a fadin wannan kasa.

Ya ce, “Na yi ammana da cewa, wasu daga cikin matakan da aka dauka na wanzar da aikin na LIFE-ND; wadanda suka hada da amincewa da bukatar fadada shirin a cikin shekara daya, karin bukata ta dala miliyan 20, don fara wannan shiri na LIFE-ND zuwa kashi na biyu”.

A cewarsa,“An tsara shirin ne bisa nufin jawo kungiyoyin hadaka daban daban da kuma kwarru masu ruwa da tsaki wadanda za su wakilici al’ummar gari da masu zaman kansu da sauran makamantansu, domin yin amfani da fasahar zamani don kara habaka wannan fanni na aikin noma da kuma kara karfafa gwiwar kananan manoma.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

A nasa jwabin, Donal Brown ya sanar da cewa; burin da IFAD ke son cimma; ba wai ya tsaya ne kawai wajen karfafa dangantaka ba, har ma da yadda IFAD din za ta yi duba a kan makomar taimakawa gwamnatin wannan kasa.

Haka zalila, ya bayyana cewa; “IFAD zai bayar da gagarumar gudunmawa wajen taimaka wa gwamnati, musamman don kara samar da wadataccen abinci a fadin wannan kasa baki-daya”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Habbaka harkar nomaNoman raniTsadar Abinci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Idan Mace Ta Yi Barin Cikin Wata Biyu, Za Ta Dakatar Da Yin Sallah?

Next Post

Duk Sanda Na Dora Biro Zan Yi Rubutu, Nishadi Da Annashuwa Na Lullube Zuciyata – Maryam

Related

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

2 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

2 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

3 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

3 weeks ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

4 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

4 weeks ago
Next Post
Duk Sanda Na Dora Biro Zan Yi Rubutu, Nishadi Da Annashuwa Na Lullube Zuciyata – Maryam

Duk Sanda Na Dora Biro Zan Yi Rubutu, Nishadi Da Annashuwa Na Lullube Zuciyata - Maryam

LABARAI MASU NASABA

Bukatar Dakatar Da Karuwar Hare-hare A Kan Likitoci – Ra’ayinmu

Barazanar Yajin Aiki: Likitoci Sun Bai Wa Gwamnati Wa’adin Kwana 10

September 5, 2025
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
Ministan Tsaro

Dawowar Matsalar Tsaro: Ta Haifar Da Cece-kuce Kan Daukar Matakin Kare Kai

September 5, 2025
Sin Ta Wanzar Da Ruhin Juriya Ta Hanyar Yakar Tafarkin Murdiya

Sin Ta Wanzar Da Ruhin Juriya Ta Hanyar Yakar Tafarkin Murdiya

September 4, 2025
An Kaddamar Da Cibiyar Raya Ilimin Dijital Ta Sin Da Afirka A Tanzania

An Kaddamar Da Cibiyar Raya Ilimin Dijital Ta Sin Da Afirka A Tanzania

September 4, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 13 A Wani Harin Kwanton-ɓauna A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 13 A Wani Harin Kwanton-ɓauna A Borno

September 4, 2025
Babban Sha’anin Dan Adam Na Wanzar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaba Zai Samu Nasara

Babban Sha’anin Dan Adam Na Wanzar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaba Zai Samu Nasara

September 4, 2025
Dakarun PLA Sun Gudanar Da Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin

Dakarun PLA Sun Gudanar Da Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin

September 4, 2025
Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

September 4, 2025
Gwamna Sule Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Fara Yaƙin Neman Zaɓe A Nasarawa

Gwamna Sule Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Fara Yaƙin Neman Zaɓe A Nasarawa

September 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.