• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Samu Naira Biliyan 19.2 Daga Fannin Zinare A Kwatar Shekara

by Sulaiman and Abubakar Abba
1 year ago
in Kananan Labarai
0
Zinare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahoton da hukumar kididdiga ta kasa NBS ta fitar ya nuna cewa, duk da cewa, Nijeriya ba ta mayar da hankali wajen hakar albarkatun Zinare da kuma sarrafa shi ba, fannin ya samar wa da Kasar kudin shiga naira biliyan 10.3 a kwatar farko ta shekarar 2022.

A cewar rahoton, ana fitar da Zinaren zuwa kasar Switzerland da Daular Larabawa inda hakan ya bai wa kasar samun kudaden shiga naira biliyan
10,057.83 da kuma naira biliyan 329.39.

  • Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Sun Yi Alkawarin Kiyaye Zaman Lafiyar Yankin

Nijeriya na yin kokari wajen mayar da fannin na zamani wanda mafi yawanci masu hakarsa, suna yi ne  hata haramtacciyar hanya da fasakwarinsa zuwa kasashen Ketare.

Duk da cewa, an gano Zinaren a jihohin kasar nan kamar su Zamfara, Kaduna, Kebbi, Niger, Kogi, Ogun, Osun Abuja, Bauchi, Cross River, Edo, Osun, Niger, Sokoto, Kebbi, Oyo, Ebonyi, Kwara, har yanzu Nijeriya ba ta da karfin sarrafa shi zuwa wasu nau’uka kamar su Awarwaro da Sarka.

A kwanan baya, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, Nijeriya ta yi asarar dala biliyan 3 saboda fasakwaurin zinare da ake yi a tsakanin 2012 zuwa 2018.

Labarai Masu Nasaba

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

An kuma kiyasta cewa, masu hakarsa ta haramtacciyar hanya, suna hakar tan 2 na Zinare a duk wata.

A jawabin Buhari a karon farko na sayar da Zinaren ya ce, shirin Zai taimaka wajen bunkasa ayyukan hakar Zinaren a Nijeriya wanda zai samar da ayyukan yi 250,000 da kuma samar wa da kasar dala miliyan 500 a duk shekara.

ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Yi Wa Manyan Jami’ai 98 Ado Da Sabbin Muƙamansu

Next Post

Kumbon Shenzhou-14 Ya Kara Samar Da Ci Gaban ’Yan Adam Baki Daya

Related

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 
Kananan Labarai

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

2 months ago
NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida
Labarai

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

2 months ago
Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama
Labarai

Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama

3 months ago
NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje
Labarai

NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje

3 months ago
Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo
Labarai

Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo

4 months ago
Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa
Labarai

Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa

4 months ago
Next Post
Kumbon Shenzhou-14 Ya Kara Samar Da Ci Gaban ’Yan Adam Baki Daya

Kumbon Shenzhou-14 Ya Kara Samar Da Ci Gaban ’Yan Adam Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.