• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rage Kudin Sufuri Da Kashi 40 Ta Hanyar Amfani Da Motoci Masu Iskar Gas

by Abubakar Abba and Sulaiman
12 months ago
in Tattalin Arziki
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Rage Kudin Sufuri Da Kashi 40 Ta Hanyar Amfani Da Motoci Masu Iskar Gas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta sanar da shirinta na kara kayan aikin samar da iskar Gas da kuma rage kudin sufirin na iskar Gas, zuwa kaso 40 a cikin dari.

 

Ta bayyana haka ne a yayin da aka rattaba hannun yarkejeniya ta shirin da aka gudanar a Abuja.

  • Sin Na Adawa Da Kara Haraji Da EU Ta Yi Kan Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin
  • Dimokuradiyyar Jama’a Da Ta Shafi Matakai Daban Daban Wani Muhimmin Tabbaci Ne Ga Ci Gaban Kasar Sin

A taron rattaba hannun yarjejeniyar, ya samu halartar masu ruwa da tsaki a fannin samar da iskar Gas da kuma wasu wakilan kungiyar kula da surin motoci NURTW da suka fito daga tashoshin motoci na Itakpe, Adabi, da kuma wakilan tasoshin Jiragen kasa da suka fito daga tashar Ajaokuta ta jihar Kogi.

 

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Daraktan shirin samar da iskar Gas na fadar shugaban kasa Michael Oluwagbemi, a yawabinsa ya jaddda kokarin da gwamnatin tarayya ke ci gaba da yi wajen samar da saukin sufuri duba da tashin farashin man fetur.

 

“ A saboda haka ne, shugaban Bola Ahemd Tinubu ya kirkiro da shirin yin amfani da iskar Gas, mai makon dogaro da yin amfani da man fetur a fannin yin sufuri”.

 

Ya ci gaba da cewa, a cikin sabon shirin, kudin sufuri na motar haya da ke daukar matafiya takwas, an rage kudin sufurin daga Naira 12,000 zuwa Naira 7,000.

 

Kazalika, kudin sufurin motar haya da ke daukar matafiya hudu daga Abuja zuwa tashar Jirgen kasa ta Ajaokuta, an rage kudin sufurin daga Naira 13,000 zuwa Naira 8,000, inda ya kara da cewa,tsadar sufuri daga tashar Itakpe zuwa Warri, ta kai Naira 5,000, wanda hakan zai sanya matfiyi ya samu ragin kaso  sama da 40 a cikin dari.

 

Ya ci gaba da cewa, domin a samu nasarar tura  iskar Gas din, tuni a kafa cibiyoyi guda goma a Abuja, Itakpe, da kuma a Ajaokuta, ciki har da a tashoshi shida da hukumar mai ke tafiyar da su da kuma guda biyu a NIPCO.

 

Ya sanar da cewa, ana kuma shirin yin hadaka da tashshi da dama, wanda tuni, aka yi hadaka da kamfanin Bobas, domin a samar da karin kayan aiki a Abuja.

 

Oluwagbemi ya kara da cewa, kamfanin Greenbille na shirin  kaddamar da karin wasu tashohi  17 a daukacin tashoshin da ke a kasar a karshen wannan shekarar.

 

“ Mun kuma yi hadaka da kafanin makamshi na Matrid Energy don a kafa wasu sabbin tashoshi biyar  a jihar Delta da Abuja, tuni kamfanin NNPC, ya kammala aikin wasu tashoshi shida a  Abuja, inda kuma ake jiran a kammala wasu shida a jihar Lagos nan da watan Okutoba”.

 

Ya ce, ana sa ran rage kudin sufurin, zai fara aiki ne a karshen watan Okutobar wannan shekarar.

 

A na sa jawabin, Sakataren kungiyar NURTW reshen tashar Ajaokuta Adeyemo Teslim,  ya bayyana jin dadinsa a kan yin hadakar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CNG BUSTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Habasha Ta Jinjinawa Masu Zuba Jari Na Kasar Sin

Next Post

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Hana Sallar Juma’a A Katsina

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

2 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

1 week ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

2 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

2 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Hana Sallar Juma’a A Katsina

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Hana Sallar Juma’a A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.