ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimokuradiyyar Jama’a Da Ta Shafi Matakai Daban Daban Wani Muhimmin Tabbaci Ne Ga Ci Gaban Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Sin

“A cikin shekaru 75 da suka gabata, jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ta hada kai tare da jagorantar al’ummun dukkan kabilun kasar Sin, wajen kokarin samar da manyan ababen ban mamaki guda biyu: wato saurin bunkasuwar tattalin arziki, da zaman lafiyar al’umma cikin dogon lokaci.” Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya takaita nasarorin da sabuwar kasar Sin ta samu, a yayin wata liyafar da aka gudanar kwanan nan, don murnar cika shekaru 75 da kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin.

 

To ko me ya sa kasar Sin ta iya cimma irin wadannan nasarori? Dimbin masu nazarin al’amuran kasa da kasa na kokarin neman amsar wannan tambaya, ta hanyar nazari kan tsarin dimokuradiyya ta Sin, da ingancin ayyukan gudanar da mulki a kasar. Daga tunani na mai da moriyar jama’a a gaban komai, har zuwa tsarin dimokuradiyyar jama’a da ya shafi matakai daban daban, inda sannu a hankali aka fara fahimtar tunani mai zurfi da ya tabbatar da ci gaban kasar Sin.

ADVERTISEMENT
  • Wakilin Sin: Ya Kamata A Kiyaye Da Karfafa Gudummawar MDD A Fannin Yaki Da Ta’addanci
  • Da Gangan Aka Rikirkita Tsarin Zaben Nijeriya Domin A Samu Damar Yin Magudi – Sanata Ndume

Bayan kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin, an kafa wasu muhimman tsare-tsare na siyasa a kasar, kamarsu tsarin majalisar wakilan jama’ar kasar Sin, da tsarin hadin gwiwar jam’iyyu da dama, da kuma tattaunawa kan al’amuran siyasa, ta yadda aka samu tabbaci kan cewar “Dukkan ikon mulki a jamhuriyar jama’ar kasar Sin na karkashin mallakar al’ummar kasar.” Kana a nasa bangare, tsarin dimokuradiyyar jama’ar kasar Sin mai kunshe da matakai daban daban, ya tabbatar da haduwar fannonin ayyuka da sakamako, da tsari na kai tsaye da na kaikaice, da ra’ayin jama’a da manufar kasa.

 

LABARAI MASU NASABA

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

Dimokuradiyya nau’i nau’i ce, ba wai salo daya ce kadai, wato salon kasashen yamma ba. Kana ita dimokuradiyya ba kayan ado ba ne. Ana amfani da ita ne don daidaita matsaloli da biyan bukatar jama’a. Wannan tunani ya sa tsarin dimokuradiyya ke taka muhimmiyar rawa a ci gaban harkoki daban daban na kasar Sin. (Bello Wang)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa
  • Sulaiman
    Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS
  • Sulaiman
    Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan
  • Sulaiman
    Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

MASU ALAKA

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS
Daga Birnin Sin

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a
Daga Birnin Sin

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

June 15, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Next Post
Sin Na Adawa Da Kara Haraji Da EU Ta Yi Kan Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin

Sin Na Adawa Da Kara Haraji Da EU Ta Yi Kan Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin

LABARAI MASU NASABA

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

June 15, 2026
Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

June 15, 2026
Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

June 15, 2026
Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

June 15, 2026
Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

June 15, 2026
Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.