• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Zamfara ta kafa dokar hana fita a fadin jihar sakamakon rikicin da ya barke bayan sanar da sakamakon zaben gwamna.

Kwamishinan Yada Labarai na Zamfara, Ibrahim Dosara ne, ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, kimanin sa’o’i 24 da bayyana sakamakon zaben gwamna.

  • Lokaci Ya Yi Da Zan Zama Shugaban Majalisar Dattawa, In Ji Uzor Kalu
  • APC Ta Bai Wa INEC Kwanaki 7 Don Sake Nazarin Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

“Gwamnatin Jihar Zamfara ta lura da yadda ake barnatar da dukiyoyi da kaddarorin gwamnati da na al’umma, inda ake ci gaba da raunata wasu ‘yan kasa da ba su ji ba ba su gani ba, da sunan murnar bayyana sakamakon zaben gwamna da aka gudanar a jiya,” in ji Kwamishinan

“Rahotanni da gwamnati ta samu sun nuna cewa an yi asarar rayuka, an lalata gidaje da raunata mutane, an kuma yi wa shaguna fashi. Domin kiyaye wadannan ayyuka, gwamnati ta ga ya zama wajibi ta sanya dokar hana fita a fadin jihar daga karfe 8 na dare zuwa karfe 6 na safe har sai an samu zaman lafiya.

“Saboda haka an umarci hukumomin tsaro da su tabbatar da bin ka’ida,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki

Tags: Dokar Hana FitaJami'an TsaroRikiciZabeZaben GwamnaZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Lokaci Ya Yi Da Zan Zama Shugaban Majalisar Dattawa, In Ji Uzor Kalu

Next Post

Sin Ta Zama Kasa Mafi Saurin Karuwar Albarkatun Gandun Daji

Related

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

3 days ago
Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki

4 days ago
Ina Neman Gafarar ‘Yan Nijeriya Idan Na Muku Ba Dai-dai Ba —Buhari
Da ɗumi-ɗuminsa

Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m

5 days ago
‘Yan Takaran Gwamna 8 Sun Mara Wa Gwamnan Gombe Baya
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Gwamna Yahaya Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa

6 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Tasa Ƙeyar Dr. Idris Kan Zargin Kalaman Batanci Ga Manzon Allah
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Tasa Ƙeyar Dr. Idris Kan Zargin Kalaman Batanci Ga Manzon Allah

2 weeks ago
Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Tafi Turai
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Tafi Turai

3 weeks ago
Next Post
Sin Ta Zama Kasa Mafi Saurin Karuwar Albarkatun Gandun Daji

Sin Ta Zama Kasa Mafi Saurin Karuwar Albarkatun Gandun Daji

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.