ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lokaci Ya Yi Da Zan Zama Shugaban Majalisar Dattawa, In Ji Uzor Kalu

by Sadiq
3 years ago
Majalisar Dattawa

Mai Tsawatarwar Majalisar Dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa lokaci ya yi da zai zama shugaban majalisar dattawa, inda ya jaddada cewa shi ne wanda ya fi cancanta da ya zama shugaban majalisar ta 10.

A cewar Kalu, jam’iyyarsa ta APC, kamata ya yi ta mika ofishin shugaban majalisar dattawa a zuwa jihar Abiya da kuma kananan hukumomin kauyensa.

  • CMG Da VGTRK Sun Yi Hadin Gwiwa Wajen Raya Bayanan Bidiyo Na Tarihi
  • APC Ta Bai Wa INEC Kwanaki 7 Don Sake Nazarin Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

“A kasar da babu ruwanmu da addini, akwai bukatar mu daidaita muradu domin samun damar kiyaye zaman lafiya.

ADVERTISEMENT

“Na yi imani da shugabancin Musulmi da Musulmi, amma ba zan yi imani da cewa Shugaban Majalisar Dattawa Musulmi ne ba saboda ba zai yi wa kasarmu dadi ba,” in ji Kalu.

Ya kara da cewa: “Akan ko zan tsaya takarar shugaban majalisar dattawa, a shirye nake in tsaya takarar shugaban majalisar dattawa idan jam’iyyar ta karkasa ta zuwa shiyyata saboda jam’iyya ce babba.

LABARAI MASU NASABA

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

“Don haka zan so jam’iyyar ta mayar da ita shiyyata, domin shugaba Tinubu na bukatar mutanen da za su juya tattalin arzikin kasa su yi wa talakawa aiki tare da kafa dokokin da za su ba shi damar juya tattalin arzikin kasa kuma ni dan kasuwa ne.

“Majalisar Dattawa tana da ka’idoji, bari na fada muku gaskiya, idan muka yi dimokuradiyya ta gaskiya, bai kamata na yi takara da kowa ba a takarar kujerar Shugaban Majalisar Dattawa, domin ban da Shugaban Majalisar Dattawa da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ni ne mamba mai matsayi na gaba a majalisar dattijai inda nake matsayi a yau a majalisar dattawa ta 9.”

MASU ALAKA

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
Manyan Labarai

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa
Manyan Labarai

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
Manyan Labarai

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Next Post
Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

LABARAI MASU NASABA

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

June 11, 2026
Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

June 11, 2026
Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

June 11, 2026
Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar

Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar

June 11, 2026
Katsina Za Ta Ɗauki Nauyin Karatun Mahaddata Alƙur’ani – Gwamna Radda

Matsalar Tsaro: Manoma Sun Koma Gonakinsu A Katsina – Dikko Radda

June 11, 2026
Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama

Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama

June 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.