• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daya daga cikin manyan matasan Malamai a Jihar Kano, kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afrika, Sheikh Muhajjadina Sani Kano.

Ya yaba da yadda hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) ta jagoranci gudanar da aikin hajjin bana, ya kuma nemi su kara kaimi wajen bunkasa jin dadin alhazai a shekaru masu zuwa Ya yi wannan bayani ne a tattaunawarsa da manema labarai bayan kammala aikin hajji na wannan shekarar.

Ya kuma kara da cewa, “An gudanar da aikin Hajji bana cikin koshin lafiya Alhamdulillahi gaskiya. Da yawa mutanen mu ‘yan kasar mu Nijeriya suna cikin kwanciyar hankali da kuma da a sun gudanar da aikin su cikin da a da kwanciyar hankali ba tare da wani rigima ko fadace-fadace ba ko sace-sace ko wani abu da zai tada hankali ko da zai zubar mana da mutuncin kasa, Alhamdulillahi gaskiya na gudanar da aikin Hajji cikin koshin lafiya.

Duk da dai ba a rasa yan kura-kurai da ba a rasa ba amma dai alhamdulillah hajjin bana sai dai cika ta yi cika an cika an cika sosai sosai kwarai da gaske dan Adam ba a magana an cika kuma kowa yana cikin walwala an gabatar da aikin Hajjin bana Alhamdulillahi’’.

  • An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Ba Shugaba Tinubu Goyon Baya
  • Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

Ya kuma shawarci hukumomin alhazzai da su kara zage damstse wurin kokarin tallafa wa mahajjatan su na kowane jiha.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Bada Shawarar Samar Da Gidaje Masu Rahusa Da ‘Yan Nijeriya Za Su Iya Mallaka

Kamfanonin Sadarwa Za Su Ci Gaba Da Rajistar Sabon SIM – NIMC

‘Yan matsaloli da a ka riga a aka samu bai wuce matsaloli na bata da a ke samu na alhazai ba ko dattijai ka ga dattijuwa ko dattijo ya bata bai san ina zai je ba bai san ina yake ba yana ta tangalili a filin aikin Hajji a filin Arfa a Minna ko in yaje jifa ya rasa ma ina zai yi ko in ya zo Makka harami kaga ya rasa ina ne masuakin shi ma.

Toh shawarar da zan riga in basu bata wuce yana da kyau a ce a Minna su kara wakilai sun yi kadan gan ‘welfare operation’ sun yi kadan gaskiya a kara yawan su sannan yana da kyau a ce a Makkah kusa da harami ko bakin harami ace nan ma suna da wakilai kowacce Local gobernment tana da wakilanta daga kowace jiha idan Alhaji ya bata ya zamana a nan akwai wakilai don a nan suka fi bata za a zo an sa inda wakilai suke za su damka su hannun kowani wakili shi kuma zai san ina kake daga ina kake tun da Kowane da ID card din shi da tag din shi a hannu zai san ina kake daga ina ka fito za je ya damka ka masaukin ka wasu alhazan sun bata akan titi suke kwana ni kai na nan da yawa da yawa da yawa da yawa na ga wadanda sun bata ko ni na taimakawa wasu gurin nemo masu masaukan su ko in nemo shuwagabannin su na wannan jiha in damka su hannun su toh yana da kyau a ce an tsara wannan a gyara wannan abu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlhazaiHajjin BanaIbadaSaudiyyaSheihk Muhajjadina
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

Next Post

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Related

Dangote Ya Bada Shawarar Samar Da Gidaje Masu Rahusa Da ‘Yan Nijeriya Za Su Iya Mallaka
Labarai

Dangote Ya Bada Shawarar Samar Da Gidaje Masu Rahusa Da ‘Yan Nijeriya Za Su Iya Mallaka

8 hours ago
NIN-SIM: Masu Hulda Da Kamfanonin Sadarwa Sun Koka Kan Katse Layinsu Daga Tsarin Kira
Labarai

Kamfanonin Sadarwa Za Su Ci Gaba Da Rajistar Sabon SIM – NIMC

8 hours ago
Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato
Labarai

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

10 hours ago
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi
Labarai

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

11 hours ago
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

13 hours ago
Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”
Ra'ayi Riga

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

14 hours ago
Next Post
Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

LABARAI MASU NASABA

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu

July 31, 2025
Dangote Ya Bada Shawarar Samar Da Gidaje Masu Rahusa Da ‘Yan Nijeriya Za Su Iya Mallaka

Dangote Ya Bada Shawarar Samar Da Gidaje Masu Rahusa Da ‘Yan Nijeriya Za Su Iya Mallaka

July 31, 2025
NIN-SIM: Masu Hulda Da Kamfanonin Sadarwa Sun Koka Kan Katse Layinsu Daga Tsarin Kira

Kamfanonin Sadarwa Za Su Ci Gaba Da Rajistar Sabon SIM – NIMC

July 31, 2025
Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana

Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana

July 31, 2025
Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing

Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing

July 31, 2025
Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

July 31, 2025
Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

July 31, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

July 31, 2025
Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

July 31, 2025
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.