Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ina Mamakin Yadda Yarabawa Ke Daukar Sun Fi Kowa Ilimi A Nijeriyya – Aminu Kajuru

by Muhammad
February 22, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Kajuru
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba,

An tir da kisan kare dangi da ake yi wa wasu ‘yan Arewacin kasar mazauna kudu alhali ba su ji ba su kuma gani ba.

Shaharren masanin yanar gizo wanda kuma ke yin sana’ar kirkirar shafuka na yanar kizo Mal Aminu Iliyasu Kajuru ne yayi Allah wannan Allah wadan a hira da manema labarai a Kaduna.

A cewar Mal Aminu Iliyasu Kajuru, hakan ya nuna karara cewa kisan kare dangi da ake yi wasu ‘yan Arewan mazauna kudu.

Mal Aminu Iliyasu Kajuru ya ce, baya goyan bayan kisa ko wani iri ne ako wani yankin kasar na kuma a kan ko wacce irin alumma dake a fadin kasar nan.

A cewar Mal Aminu Iliyasu Kajuru, yana mamakin irin yadda Yarabawa masu daukan kansu a matsayin wadanda sukafi kowa ilimi a kasar nan, amma sai gashi sun tsunduma kansu cikin daukar doka a hannunsu da kuma hukunta wadanda ba su ji ba basu gani ba.

“Ina mamakin irin yadda Yarabawa masu daukan kansu a matsayin wadanda sukafi kowa ilimi a kasar nan, amma sai gashi sun tsunduma kansu cikin daukar doka a hannunsu da kuma hukunta wadanda ba su ji ba basu gani ba”.

Aminu Iliyasu ya kuma jinjina wa alummar dake a Areacin kasar nan, musamman matasa kan yadda suka nutsu ba su dauki doka a hannun sa ba a yayin da wasu ‘yan kabilyar ta Yarabawa suka yi wa wasu ‘yan Arewacin kasar kisan kare dangin.

A cewar Mal Aminu Iliyasu Kajuru, hakan ya nuna ‘yan Arewacin kasar nan, musamman matana dake a mazauna kudu masu bin doka da oda ne, inda ya yi kira a gare su ci gaba da nuna halin da’a da kuma dattako kamar yadda aka san yawancin ‘yan Arewa da irin wannna halin.

Ya kuma yi nuni da cewa, babu wani ci gaba da za a iya samar wa a cikin ko wacce alumma dole sai da zaman lafiya.

Mal Aminu Iliyasu Kajuru Kajuru yayi kira da shuwagabanni da su hanzarta daukan mataki kafin lokaci ya kure musu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Jinkirin Bai Wa Manoma Kayan Aiki Na Janyo Wa Noma Illa – Makarfi

Next Post

Dokar Hakkin Yara: Ganduje Ya Mika Kuduri Ga Majalisar Dokoki

RelatedPosts

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Ma’aikatar yada labaran Jihar...

Bilya Bawale

Bilya Bawale Ya Zamo Sardaunan Matasan Kabi Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Jamil Gulma, Birnin Kebbi   Masarautar Kabin Argungu da...

Garun Danga

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Kano   Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon....

Next Post
Hakkin Yara

Dokar Hakkin Yara: Ganduje Ya Mika Kuduri Ga Majalisar Dokoki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version