• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Yi Wa Jam’iyyun Siyasa Gori A Kan Rajistar Mambobi

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai, Siyasa
0
INEC Ta Yi Wa  Jam’iyyun  Siyasa Gori A  Kan Rajistar  Mambobi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zave mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa babu wata jam’iyyar siyasa a Nijeriya da ta kammala yi wa mambobinta rajista. Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu shi ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a garin Benin.

Yakubu ya kalubalanci jam’iyyun siyasa su kammala yi wa mambobinsu rajista idan har suna so hukumar ta yi musu dukkan abun da suke bukata. Ya ce INEC ta fi su yawan mutane, wanda take da yawan masu rajistar zave da suka miliyan 93, kuma duk sun kamala rajistarsu. Ya ce, “Kamar yadda a yau INEC ke da mafi girman bayanai na ‘yan Nijeriya da suka kai miliyan 93, wadanda suka kamala yin rajistar zave.

  • INEC Ta Dakatar Da Sake Zabe A Kano, Enugu, Akwa Ibom Sakamakon Ayyukan ‘Yan Daba
  • Baya Ta Haihu: INEC Ta Rushe Babban Taron Jam’iyyar LP Na Kasa

Har yanzu muna jiran jam’iyyun siyasa su ba mu cikakkun bayanan rajistar mambobinsu ko da a unguwa daya ne. “Babu wata jam’iyyar siyasa da ke da cikakken rajistar mambobinta ko da a unguwa daya. Amma idan sun zo taro irin wannan, za su rika kiranmu mu yi

musu abubuwan da suke bukata. “Wata gudunmawa kuka bayar matsayinku na jam’iyyan siyasa domin inganta tsarin dimokuradiyyarmu? Idan akwai jam’iyyar da ke da cikakken rajistar mambobinta a Jihar Edo ta daga hannu. Sannan zan kawo bayanan da kuka mika wa INEC in tabbatar da cewa ba gaskiya suke fadi ba. “Akwai lokacin da muka ce a kawo muna duk bayanan Abuja.

Sai wasu jam’iyyu suka fara cewa muna kai bayanan rajista daga unguwa zuwa Abuja yana da wuya. Amma ba gaskiya ba ne, saboda ba su kamala ba.”

Labarai Masu Nasaba

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

Yakubu ya kara da cewa ana ci gaba da yin rajistar masu zave don bai wa wadanda ba su da katin zave damar yin rajistar zave da wadanda nasu ya vace da kuma wadanda suke bukatar sauya wurin yin zave.

Yayin da yake nuna rashin amincewa da ikirari da ake yi na cewa matasan sun rasa kwarin gwiwa daga wurin hukumar sakamakon zaven 2023 da aka gudanar, ya bayyana cewa mafi yawan wadanda a halin yanzu ke yin rajistar zave a jihohin Edo da Ondo matasa ne wanda shekarunsu yake tsakanin 18 zuwa 34. Ya ce lallai bai yarda matasa sun rasa kwarin kwiwa ga hukumar zave ba, domin suke yin tururuwan yin rajistar zave.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Falalar Goman Farko Na Watan Fahimtar Sayyidina Umar (RA) Da Sayyidina Aliyu (RA) Kan Ramakon Ramadan A Goman Zulhajji

Next Post

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

Related

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?
Labarai

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

2 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

3 hours ago
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana
Labarai

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

5 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

6 hours ago
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

14 hours ago
Tinubu
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

15 hours ago
Next Post
Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata  Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

LABARAI MASU NASABA

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.