• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Yi Wa Jam’iyyun Siyasa Gori A Kan Rajistar Mambobi

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
INEC

Hukumar zave mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa babu wata jam’iyyar siyasa a Nijeriya da ta kammala yi wa mambobinta rajista. Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu shi ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a garin Benin.

Yakubu ya kalubalanci jam’iyyun siyasa su kammala yi wa mambobinsu rajista idan har suna so hukumar ta yi musu dukkan abun da suke bukata. Ya ce INEC ta fi su yawan mutane, wanda take da yawan masu rajistar zave da suka miliyan 93, kuma duk sun kamala rajistarsu. Ya ce, “Kamar yadda a yau INEC ke da mafi girman bayanai na ‘yan Nijeriya da suka kai miliyan 93, wadanda suka kamala yin rajistar zave.

  • INEC Ta Dakatar Da Sake Zabe A Kano, Enugu, Akwa Ibom Sakamakon Ayyukan ‘Yan Daba
  • Baya Ta Haihu: INEC Ta Rushe Babban Taron Jam’iyyar LP Na Kasa

Har yanzu muna jiran jam’iyyun siyasa su ba mu cikakkun bayanan rajistar mambobinsu ko da a unguwa daya ne. “Babu wata jam’iyyar siyasa da ke da cikakken rajistar mambobinta ko da a unguwa daya. Amma idan sun zo taro irin wannan, za su rika kiranmu mu yi

musu abubuwan da suke bukata. “Wata gudunmawa kuka bayar matsayinku na jam’iyyan siyasa domin inganta tsarin dimokuradiyyarmu? Idan akwai jam’iyyar da ke da cikakken rajistar mambobinta a Jihar Edo ta daga hannu. Sannan zan kawo bayanan da kuka mika wa INEC in tabbatar da cewa ba gaskiya suke fadi ba. “Akwai lokacin da muka ce a kawo muna duk bayanan Abuja.

Sai wasu jam’iyyu suka fara cewa muna kai bayanan rajista daga unguwa zuwa Abuja yana da wuya. Amma ba gaskiya ba ne, saboda ba su kamala ba.”

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

Yakubu ya kara da cewa ana ci gaba da yin rajistar masu zave don bai wa wadanda ba su da katin zave damar yin rajistar zave da wadanda nasu ya vace da kuma wadanda suke bukatar sauya wurin yin zave.

Yayin da yake nuna rashin amincewa da ikirari da ake yi na cewa matasan sun rasa kwarin gwiwa daga wurin hukumar sakamakon zaven 2023 da aka gudanar, ya bayyana cewa mafi yawan wadanda a halin yanzu ke yin rajistar zave a jihohin Edo da Ondo matasa ne wanda shekarunsu yake tsakanin 18 zuwa 34. Ya ce lallai bai yarda matasa sun rasa kwarin kwiwa ga hukumar zave ba, domin suke yin tururuwan yin rajistar zave.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati
Labarai

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba
Labarai

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta
Manyan Labarai

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Next Post
Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata  Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.