ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Yi Wa Jam’iyyun Siyasa Gori A Kan Rajistar Mambobi

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
INEC

Hukumar zave mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa babu wata jam’iyyar siyasa a Nijeriya da ta kammala yi wa mambobinta rajista. Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu shi ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a garin Benin.

Yakubu ya kalubalanci jam’iyyun siyasa su kammala yi wa mambobinsu rajista idan har suna so hukumar ta yi musu dukkan abun da suke bukata. Ya ce INEC ta fi su yawan mutane, wanda take da yawan masu rajistar zave da suka miliyan 93, kuma duk sun kamala rajistarsu. Ya ce, “Kamar yadda a yau INEC ke da mafi girman bayanai na ‘yan Nijeriya da suka kai miliyan 93, wadanda suka kamala yin rajistar zave.

  • INEC Ta Dakatar Da Sake Zabe A Kano, Enugu, Akwa Ibom Sakamakon Ayyukan ‘Yan Daba
  • Baya Ta Haihu: INEC Ta Rushe Babban Taron Jam’iyyar LP Na Kasa

Har yanzu muna jiran jam’iyyun siyasa su ba mu cikakkun bayanan rajistar mambobinsu ko da a unguwa daya ne. “Babu wata jam’iyyar siyasa da ke da cikakken rajistar mambobinta ko da a unguwa daya. Amma idan sun zo taro irin wannan, za su rika kiranmu mu yi

ADVERTISEMENT

musu abubuwan da suke bukata. “Wata gudunmawa kuka bayar matsayinku na jam’iyyan siyasa domin inganta tsarin dimokuradiyyarmu? Idan akwai jam’iyyar da ke da cikakken rajistar mambobinta a Jihar Edo ta daga hannu. Sannan zan kawo bayanan da kuka mika wa INEC in tabbatar da cewa ba gaskiya suke fadi ba. “Akwai lokacin da muka ce a kawo muna duk bayanan Abuja.

Sai wasu jam’iyyu suka fara cewa muna kai bayanan rajista daga unguwa zuwa Abuja yana da wuya. Amma ba gaskiya ba ne, saboda ba su kamala ba.”

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Yakubu ya kara da cewa ana ci gaba da yin rajistar masu zave don bai wa wadanda ba su da katin zave damar yin rajistar zave da wadanda nasu ya vace da kuma wadanda suke bukatar sauya wurin yin zave.

Yayin da yake nuna rashin amincewa da ikirari da ake yi na cewa matasan sun rasa kwarin gwiwa daga wurin hukumar sakamakon zaven 2023 da aka gudanar, ya bayyana cewa mafi yawan wadanda a halin yanzu ke yin rajistar zave a jihohin Edo da Ondo matasa ne wanda shekarunsu yake tsakanin 18 zuwa 34. Ya ce lallai bai yarda matasa sun rasa kwarin kwiwa ga hukumar zave ba, domin suke yin tururuwan yin rajistar zave.

INEC
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata  Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.