ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
4 months ago
Ilorin

Daga cikin abubuwan da za ayi na bukukuwan cika shekara 50 da kafa Jami’ar Ilori,kami’ar zata karrama mashahuran ‘yan Nijeriya 65 ranar Laraba ta wannan makon da muke ciki.

Tsarin bikin da aka yi ma taken,: “Karrama wasu mashahuran mutane wadanda suka kasance masu taimakawa jami’ar ne,da kuma wadanda suka halarci makarantar, babbar karramawar da za ayi ta nuna, sanin ana yin abubuwa ko ayyuyka masu nagarta da suke kawo ci gaba,” za ayi hakan ne da karfe 11:00 na safe a dakin taro na jami’ar.

  • ‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
  • Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

Sanarwar data fito daga ofishin darekta na al’amuran hulda da mutane na jami’ar,Mista Kunle Akogun,ta samu bayanai daga Shugaban kwamitin shirya karramawar, Farfesa AbdulRasheed Adeoye, yana cewa“ bikin zai karrama wadanda suka halarci jami’ar da kuma wadansu mutane, da suka samu nasarori, a wuraren da suke aiki ko suka yi suka kuma bada tasu gudunmawa wajen ci gaban jami’ar da al’umma.’

ADVERTISEMENT

Bayanin ya kara da cewa,“daya daga cikin wadanda suka halarci jami’ar, da kuma wani mashahurin mutum dan Nijeriya za su samu karramawar data fi ko wace, akwai ma wasu, mutane 10, da za a karrama su da sunan matsayin wadanda suka yi jami’ar suma sun yi manyan abubuwan,da suka dace,sai kuma wasu mutane 50 da kuma,3 daga cikin wadanda za’ a yaye,su za a karrama su da nambar ‘Jakadun jami’ar Ilori.”

Kamar yadda Shugaban kwamitin yace,” Shi bikin ba wai kawai abin ya tsaya bane kan nasarorin da suka samu bane wadanda za a karramawar, saboda wani lokaci ne da za a yi tunanin baya ga mu wadanda suka halarci jami’ar Ilori inda muka zama ‘ya’uwa daya.”

LABARAI MASU NASABA

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

Wadanda za ayi ma,karramawar sun,hada da mataimakin Shugaban jami’ar na 8,da kuma rajistara na Hukumar shirya jarabawar shiga manya makarantu (JAMB) Farfesa, Emeritus Is’hak Oloyede,Dakta Tunji Olowolafe, Dakta Adeyemi Adeniji,mataimakin Shugaban jami’ar fasaha ta tarayya, Akure (FUTA), Farfesa Temidayo Oladiji; sai tsohon Shugaban Hukumar kula da lamuran iskar gas ta kasa Mista Babatunde Omotowa; babban kuma sanannen Akanta, Dakta AWA Ibrahim; tsohon mataimakin gwamnan Babban Banki na kasa, Dakta Sarah Alade; Komfuturola Janar ta Hukumar shige da fuci ta kasa, Mrs Kemi Nandap; da kuma Shugaban Jaridar THISDAY, Mista Eniola Bello da dai sauran makamantansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya
Ilimi

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu
Ilimi

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

November 8, 2025
gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Next Post
UTME

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025
Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.