• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
3 weeks ago
in Ilimi
0
Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga cikin abubuwan da za ayi na bukukuwan cika shekara 50 da kafa Jami’ar Ilori,kami’ar zata karrama mashahuran ‘yan Nijeriya 65 ranar Laraba ta wannan makon da muke ciki.

Tsarin bikin da aka yi ma taken,: “Karrama wasu mashahuran mutane wadanda suka kasance masu taimakawa jami’ar ne,da kuma wadanda suka halarci makarantar, babbar karramawar da za ayi ta nuna, sanin ana yin abubuwa ko ayyuyka masu nagarta da suke kawo ci gaba,” za ayi hakan ne da karfe 11:00 na safe a dakin taro na jami’ar.

  • ‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
  • Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

Sanarwar data fito daga ofishin darekta na al’amuran hulda da mutane na jami’ar,Mista Kunle Akogun,ta samu bayanai daga Shugaban kwamitin shirya karramawar, Farfesa AbdulRasheed Adeoye, yana cewa“ bikin zai karrama wadanda suka halarci jami’ar da kuma wadansu mutane, da suka samu nasarori, a wuraren da suke aiki ko suka yi suka kuma bada tasu gudunmawa wajen ci gaban jami’ar da al’umma.’

Bayanin ya kara da cewa,“daya daga cikin wadanda suka halarci jami’ar, da kuma wani mashahurin mutum dan Nijeriya za su samu karramawar data fi ko wace, akwai ma wasu, mutane 10, da za a karrama su da sunan matsayin wadanda suka yi jami’ar suma sun yi manyan abubuwan,da suka dace,sai kuma wasu mutane 50 da kuma,3 daga cikin wadanda za’ a yaye,su za a karrama su da nambar ‘Jakadun jami’ar Ilori.”

Kamar yadda Shugaban kwamitin yace,” Shi bikin ba wai kawai abin ya tsaya bane kan nasarorin da suka samu bane wadanda za a karramawar, saboda wani lokaci ne da za a yi tunanin baya ga mu wadanda suka halarci jami’ar Ilori inda muka zama ‘ya’uwa daya.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

Wadanda za ayi ma,karramawar sun,hada da mataimakin Shugaban jami’ar na 8,da kuma rajistara na Hukumar shirya jarabawar shiga manya makarantu (JAMB) Farfesa, Emeritus Is’hak Oloyede,Dakta Tunji Olowolafe, Dakta Adeyemi Adeniji,mataimakin Shugaban jami’ar fasaha ta tarayya, Akure (FUTA), Farfesa Temidayo Oladiji; sai tsohon Shugaban Hukumar kula da lamuran iskar gas ta kasa Mista Babatunde Omotowa; babban kuma sanannen Akanta, Dakta AWA Ibrahim; tsohon mataimakin gwamnan Babban Banki na kasa, Dakta Sarah Alade; Komfuturola Janar ta Hukumar shige da fuci ta kasa, Mrs Kemi Nandap; da kuma Shugaban Jaridar THISDAY, Mista Eniola Bello da dai sauran makamantansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

Next Post

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

Related

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

4 days ago
Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya
Ilimi

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

7 days ago
Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

2 weeks ago
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato
Ilimi

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

3 weeks ago
UTME
Ilimi

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

3 weeks ago
Ƴansanda Sun Kama Ɗalibai 11 Kan Kisan Wasu Ɗalibai 2 A Kano
Ilimi

Ƴansanda Sun Kama Ɗalibai 11 Kan Kisan Wasu Ɗalibai 2 A Kano

3 weeks ago
Next Post
UTME

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

August 8, 2025
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

August 8, 2025
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

August 8, 2025
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.