ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
5 months ago
Ilorin

Daga cikin abubuwan da za ayi na bukukuwan cika shekara 50 da kafa Jami’ar Ilori,kami’ar zata karrama mashahuran ‘yan Nijeriya 65 ranar Laraba ta wannan makon da muke ciki.

Tsarin bikin da aka yi ma taken,: “Karrama wasu mashahuran mutane wadanda suka kasance masu taimakawa jami’ar ne,da kuma wadanda suka halarci makarantar, babbar karramawar da za ayi ta nuna, sanin ana yin abubuwa ko ayyuyka masu nagarta da suke kawo ci gaba,” za ayi hakan ne da karfe 11:00 na safe a dakin taro na jami’ar.

  • ‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
  • Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

Sanarwar data fito daga ofishin darekta na al’amuran hulda da mutane na jami’ar,Mista Kunle Akogun,ta samu bayanai daga Shugaban kwamitin shirya karramawar, Farfesa AbdulRasheed Adeoye, yana cewa“ bikin zai karrama wadanda suka halarci jami’ar da kuma wadansu mutane, da suka samu nasarori, a wuraren da suke aiki ko suka yi suka kuma bada tasu gudunmawa wajen ci gaban jami’ar da al’umma.’

ADVERTISEMENT

Bayanin ya kara da cewa,“daya daga cikin wadanda suka halarci jami’ar, da kuma wani mashahurin mutum dan Nijeriya za su samu karramawar data fi ko wace, akwai ma wasu, mutane 10, da za a karrama su da sunan matsayin wadanda suka yi jami’ar suma sun yi manyan abubuwan,da suka dace,sai kuma wasu mutane 50 da kuma,3 daga cikin wadanda za’ a yaye,su za a karrama su da nambar ‘Jakadun jami’ar Ilori.”

Kamar yadda Shugaban kwamitin yace,” Shi bikin ba wai kawai abin ya tsaya bane kan nasarorin da suka samu bane wadanda za a karramawar, saboda wani lokaci ne da za a yi tunanin baya ga mu wadanda suka halarci jami’ar Ilori inda muka zama ‘ya’uwa daya.”

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Haramta Karɓa Ko Sauyawa Ɗalibai Aji Kai Tsaye Zuwa SS3

Obi Ya Yi Alkawarin Biyan Kudin Jarrabawar NECO Na Fursunoni 148

Wadanda za ayi ma,karramawar sun,hada da mataimakin Shugaban jami’ar na 8,da kuma rajistara na Hukumar shirya jarabawar shiga manya makarantu (JAMB) Farfesa, Emeritus Is’hak Oloyede,Dakta Tunji Olowolafe, Dakta Adeyemi Adeniji,mataimakin Shugaban jami’ar fasaha ta tarayya, Akure (FUTA), Farfesa Temidayo Oladiji; sai tsohon Shugaban Hukumar kula da lamuran iskar gas ta kasa Mista Babatunde Omotowa; babban kuma sanannen Akanta, Dakta AWA Ibrahim; tsohon mataimakin gwamnan Babban Banki na kasa, Dakta Sarah Alade; Komfuturola Janar ta Hukumar shige da fuci ta kasa, Mrs Kemi Nandap; da kuma Shugaban Jaridar THISDAY, Mista Eniola Bello da dai sauran makamantansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Haramta Karɓa Ko Sauyawa Ɗalibai Aji Kai Tsaye Zuwa SS3
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ta Haramta Karɓa Ko Sauyawa Ɗalibai Aji Kai Tsaye Zuwa SS3

December 14, 2025
Obi Ya Yi Alkawarin Biyan Kudin Jarrabawar NECO Na Fursunoni 148
Ilimi

Obi Ya Yi Alkawarin Biyan Kudin Jarrabawar NECO Na Fursunoni 148

December 14, 2025
Fadar Shugaban Kasa Ta Karrama Daliban Da Suka Nuna Hazaka A 2025
Ilimi

Fadar Shugaban Kasa Ta Karrama Daliban Da Suka Nuna Hazaka A 2025

November 30, 2025
Next Post
UTME

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.