ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
11 months ago
Ilorin

Daga cikin abubuwan da za ayi na bukukuwan cika shekara 50 da kafa Jami’ar Ilori,kami’ar zata karrama mashahuran ‘yan Nijeriya 65 ranar Laraba ta wannan makon da muke ciki.

Tsarin bikin da aka yi ma taken,: “Karrama wasu mashahuran mutane wadanda suka kasance masu taimakawa jami’ar ne,da kuma wadanda suka halarci makarantar, babbar karramawar da za ayi ta nuna, sanin ana yin abubuwa ko ayyuyka masu nagarta da suke kawo ci gaba,” za ayi hakan ne da karfe 11:00 na safe a dakin taro na jami’ar.

  • ‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
  • Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

Sanarwar data fito daga ofishin darekta na al’amuran hulda da mutane na jami’ar,Mista Kunle Akogun,ta samu bayanai daga Shugaban kwamitin shirya karramawar, Farfesa AbdulRasheed Adeoye, yana cewa“ bikin zai karrama wadanda suka halarci jami’ar da kuma wadansu mutane, da suka samu nasarori, a wuraren da suke aiki ko suka yi suka kuma bada tasu gudunmawa wajen ci gaban jami’ar da al’umma.’

ADVERTISEMENT

Bayanin ya kara da cewa,“daya daga cikin wadanda suka halarci jami’ar, da kuma wani mashahurin mutum dan Nijeriya za su samu karramawar data fi ko wace, akwai ma wasu, mutane 10, da za a karrama su da sunan matsayin wadanda suka yi jami’ar suma sun yi manyan abubuwan,da suka dace,sai kuma wasu mutane 50 da kuma,3 daga cikin wadanda za’ a yaye,su za a karrama su da nambar ‘Jakadun jami’ar Ilori.”

Kamar yadda Shugaban kwamitin yace,” Shi bikin ba wai kawai abin ya tsaya bane kan nasarorin da suka samu bane wadanda za a karramawar, saboda wani lokaci ne da za a yi tunanin baya ga mu wadanda suka halarci jami’ar Ilori inda muka zama ‘ya’uwa daya.”

LABARAI MASU NASABA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Wadanda za ayi ma,karramawar sun,hada da mataimakin Shugaban jami’ar na 8,da kuma rajistara na Hukumar shirya jarabawar shiga manya makarantu (JAMB) Farfesa, Emeritus Is’hak Oloyede,Dakta Tunji Olowolafe, Dakta Adeyemi Adeniji,mataimakin Shugaban jami’ar fasaha ta tarayya, Akure (FUTA), Farfesa Temidayo Oladiji; sai tsohon Shugaban Hukumar kula da lamuran iskar gas ta kasa Mista Babatunde Omotowa; babban kuma sanannen Akanta, Dakta AWA Ibrahim; tsohon mataimakin gwamnan Babban Banki na kasa, Dakta Sarah Alade; Komfuturola Janar ta Hukumar shige da fuci ta kasa, Mrs Kemi Nandap; da kuma Shugaban Jaridar THISDAY, Mista Eniola Bello da dai sauran makamantansu.

Ilorin
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
Ilorin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

MASU ALAKA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Next Post
UTME

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.